Idris Umar

Zaben 2027: Anas Galadima ya Shiga Takarar Kujerar Majalisar Wakilai

Wani kwararren ma’aikacin kafofin watsa labarai, sadarwa da manufofin jama’a, Anas Adamu Galadima, wanda aka fi sani da Zam-Zam, ya shiga takarar jam’iyyar APC domin neman kujerar Majalisar Wakilai ta Tarayya mai wakiltar mazabar Baruten–Kaiama. Galadima ya shiga takarar ne bayan ya sayi fom ɗin neman takara da kuma na bayyana sha’awa na jam’iyyar APC….

Read More