2027: Zan Tsaya Takarar Gwamna a Jam’iyyar PDP – Mailantarki
Tsohon ɗan majalisar wakilai daga Jihar Gombe, Khamisu Ahmed Mailantarki, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP). Mailantarki, wanda ya kasance ɗan takarar gwamna na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a zaɓen 2023, ya miƙa takardar bayyana aniyarsa a sakatariyar PDP ta jiha da ke Gombe a…

