2027: Zaben Bola Ahmed Tinubu na iya kawo karshen Najeriya — Hakeem Baba Ahmed
Shugaban jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP) na kasa, Hakeem Baba Ahmed, ya gargadi cewa sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu karo na biyu a 2027 na iya jefa Najeriya cikin matsananciyar barazana, idan halin da ake ciki a yanzu ya ci gaba. A wata hira da ya yi da jaridar Nigerian Tribune, Baba Ahmed ya…

