Skip to content
Saturday, May 23, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    6 hours ago6 hours ago
  • Home
  • Business
  • Business
  • Nigeria

FG Vows to Boost Exports, Investment Through Special Economic Zones

admin1 year ago1 year ago

Category: Business

Business

  • Business
  • News

Cardoso: Hauhawar Farashi na Wucin Gadi ce Duk da Karin da aka Samu na Watanni Biyu

Idris Umar2 days ago2 days ago03 mins

Gwamnan Central Bank of Nigeria (CBN), Olayemi Cardoso, ya bayyana cewa matsin hauhawar farashi da ake gani a kasar nan a halin yanzu na wucin gadi ne duk da cewa an samu karin hauhawar farashi na tsawon watanni biyu a jere. Cardoso ya bayyana hakan ne ranar Laraba bayan kammala taron kwamitin manufofin kudi na…

Read More
  • Business
  • News

CBN za ta Magance Korafe – Korafen Kwastomomi Kan Cire Kudaden Banki

Idris Umar2 days ago2 days ago03 mins

Central Bank of Nigeria (CBN) ta bayyana cewa tana kara kaimi wajen magance yawan korafe-korafen kwastomomi dangane da kudaden da bankuna ke cirewa da kuma yawan sakonnin sanarwar mu’amala da kwastomomi ke karba daga bankuna. Gwamnan CBN, Olayemi Cardoso, ne ya bayyana hakan bayan kammala taron kwamitin manufofin kudi na 305 da aka gudanar a…

Read More
  • Business
  • News

Najeriya na Bukatar Sabbin Gidaje 800,000 Duk Shekara — PAC

Idris Umar3 days ago3 days ago02 mins

Wani sabon bincike daga PAC Research ya bayyana cewa Najeriya na bukatar kusan sabbin gidaje 800,000 a kowace shekara domin ci gaba da biyan bukatun karuwar yawan jama’a. Rahoton ya kuma yi hasashen cewa bukatar gidaje na iya kaiwa gidaje miliyan 2 a kowace shekara zuwa shekarar 2030, abin da ke nuna girman matsalar karancin…

Read More
  • Business
  • News

Farashin Man Jirgi Har Yanzu Sama da ₦2,000 Duk da Rage Farashi daga Dangote

Idris Umar3 days ago3 days ago03 mins

Duk da matatar mai ta Dangote ta rage farashin man jirgin sama (Jet A1) zuwa ₦1,650 kan kowace lita, farashin mai ya ci gaba da zama tsakanin ₦1,900 zuwa ₦2,000 a sassa daban-daban na Najeriya, binciken jaridar Daily Trust ya nuna. Matatar ta sanar da rage farashin ne a ranar Litinin, tare da gabatar da…

Read More
  • Business
  • News

NRS Ta Sanya Burin Tattara Haraji na Naira Tiriliyan 40 a 2026

Idris Umar3 days ago3 days ago02 mins

Hukumar Tara Haraji ta Kasa (NRS) ta sanya burin tattara harajin da ya kai naira tiriliyan 40 a shekarar 2026, tare da jaddada muhimmancin hadin gwiwa da gwamnatocin jihohi domin cimma wannan buri. Shugaban Hukumar NRS, Zacch Adedeji, wanda Mohammed Lawal ya wakilta, ne ya bayyana hakan yayin wani taron kasa da aka gudanar a…

Read More
  • Business
  • News

Yawan Kamfanonin Mai a Najeriya Ya Kai 117 Sakamakon Sauye-sauyen Manufofi

Idris Umar3 days ago3 days ago03 mins

Yawan kamfanonin da ke gudanar da harkokin mai da iskar gas a Najeriya ya karu daga kasa da guda 10 kafin shekarar 2010 zuwa kimanin 117 a yanzu, sakamakon aiwatar da manufofin bunkasa amfani da cikin gida da suka daga matakin aiki daga kasa da kashi 5 cikin 100 a shekarar 2010 zuwa kashi 61…

Read More
  • Business
  • News

Matatar Dangote Ta Rage Farashin Man Jiragen Sama Zuwa Naira 1,650

Idris Umar4 days ago4 days ago02 mins

Matatar man fetur ta Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin man jiragen sama na Jet A1 daga Naira 1,750 zuwa Naira 1,650 kan kowace lita, matakin da ake ganin zai rage wa kamfanonin jiragen sama na Najeriya radadin tsadar aiki. Kamfanonin jiragen sama sun yi gargadin yiwuwar dakatar da ayyukansu sakamakon tashin farashin…

Read More
  • Business
  • News

Hauhawar Farashin Abinci Ta Wuce Kashi 20% a Jihohi 11 na Najeriya

Idris Umar4 days ago4 days ago03 mins

Hauhawar farashin kayan abinci a Najeriya ta haura kashi 20 cikin 100 a jihohi 11 a watan Afrilun 2026, lamarin da ke kara matsin tattalin arziki ga iyalai da rage karfin sayen jama’a. Sabbin bayanan da National Bureau of Statistics (NBS) ta fitar kan ma’aunin farashin kayayyaki na CPI sun nuna cewa hauhawar farashin abinci…

Read More
  • Business
  • News

Rikicin Gabas ta Tsakiya: Farashin Danyen Man Najeriya Ya Kusanci Dala 120

Idris Umar4 days ago4 days ago03 mins

Farashin danyen man Bonny Light, wanda shi ne babban nau’in man fetur na Najeriya, ya kai kusan dala 117 kan kowace ganga, yayin da yake kara kusantar dala 120 sakamakon ci gaba da rikicin da ke tsakanin Amurka da Iran wanda ya girgiza kasuwannin mai na duniya. Bayanan da Central Bank of Nigeria ta fitar…

Read More
  • Business
  • News

NRS Ta Kaddamar da Tsarin Hadadden Lambar Haraji a Fadin Najeriya

Idris Umar4 days ago4 days ago02 mins

Hukumar Tara Haraji ta Najeriya, Nigeria Revenue Service, tare da hadin gwiwar Joint Revenue Board, sun kaddamar da sabon tsarin hadadden lambar shaidar masu biyan haraji (Tax ID) ga dukkan masu biyan haraji a fadin kasar nan. A cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar ranar Litinin, ta bayyana cewa an kafa sabon tsarin ne…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • …
  • 27

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV