Skip to content
Saturday, May 23, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    6 hours ago6 hours ago
  • Home
  • World
  • Sports
  • World

Manchester United Draw Real Sociedad in Europa League Last 16: Full Fixtures and Road to Glory

admin1 year ago1 year ago

Category: World

World News

  • News
  • World

Hajji 2026: Za a Fassara Hudubar Arafah Zuwa Hausa, Yarbanci da Wasu Harsuna 33

Idris Umar1 day ago1 day ago02 mins

Hukumomin Saudiyya sun sanar cewa hudubar Arfa ta wannan shekarar a lokacin aikin Hajj za a fassara ta zuwa harsuna 35, sannan za a watsa ta ta kafafen dijital da tashoshin da ke da alaƙa da ita. Wannan shiri na nufin bai wa miliyoyin alhazai da Musulmi a fadin duniya damar bin hudubar a harsunansu…

Read More
  • News
  • World

Hajjin 2026: Saudiya taGargaɗi Alhazai Kan Tsananin Zafi

Idris Umar2 days ago2 days ago02 mins

Hukumar Kula da Yanayi ta Kasa a Saudi Arabia ta gargadi alhazan da za su gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026 da su shirya fuskantar matsanancin zafi, inda ake sa ran yanayin zafin zai kai har digiri 47 na ma’aunin Celsius a lokacin aikin Hajji. Hukumar ta bukaci alhazan da su dauki matakan kariya domin…

Read More
  • Business
  • News
  • World

Mashigar Hormuz: Ma’aikatan Jiragen Ruwa 20,000 Suka Kasa Wucewa

Idris Umar2 weeks ago2 weeks ago02 mins

Kimanin ma’aikatan jiragen ruwa 20,000 ne suka makale a teku bayan da ƙasar Iran ta ƙarfafa matakan iko a mashigar Strait of Hormuz, wacce ke ɗaya daga cikin manyan hanyoyin jigilar man fetur a duniya. Iran ta kafa wata hukuma mai suna “Persian Gulf Strait Authority” domin kula da zirga-zirgar jiragen ruwa a yankin. A…

Read More
  • News
  • World

Bashin Kasashen Waje: Jihohi da FCT ya kai Dala Biliyan 5.7 duk da Ƙarin FAAC

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Bashin waje na jihohi da Babban Birnin Tarayya (FCT) ya ƙaru sosai a shekarar 2025, inda jihohi 32 tare da FCT suka tara kusan dala biliyan 5.7, duk da ƙarin kuɗaɗen da suke samu daga Asusun Raba Kuɗaɗen Tarayya (FAAC). Bayanai daga Hukumar Kula da Bashin Ƙasa (DMO) sun nuna cewa jimillar bashin jihohi da…

Read More
  • News
  • World

Tsagaita Wuta: Amurka da Iran, Muhimman Bayanai Yayin Da Rikicin Hormuz Ke Raguwa

Idris Umar2 months ago2 months ago02 mins

Amurka da Iran sun amince da tsagaita wuta na makonni biyu bisa sharadi, wanda zai ba jiragen kasuwanci damar wucewa cikin mashigar ruwan Strait of Hormuz, lamarin da ya rage tashin hankalin da aka shafe makonni ana fama da shi bayan hare-haren hadin gwiwar Amurka da Isra’ila kan wasu wurare a Iran. Firaministan Pakistan, Shehbaz…

Read More
  • News
  • World

Tattalin Arziki: Bankin Duniya Ya Yi Hasashen Ci Gaban 4.4 Cikin 100 a Najeriya

Idris Umar4 months ago4 months ago02 mins

Tattalin arzikin Najeriya na dab da samun mafi girman bunƙasa cikin sama da shekara goma, a cewar sabon rahoton Global Economic Prospects da Bankin Duniya ya fitar. Rahoton ya yi hasashen cewa tattalin arzikin ƙasar zai bunƙasa da kashi 4.4 cikin 100 a shekarun 2026 da 2027, abin da ke nuna ƙaruwa mai yawa idan…

Read More
  • News
  • World

An Cire Najeriya daga Jerin Ƙasashen EU Masu Haɗarin Laifukan Kuɗi

Idris Umar4 months ago4 months ago04 mins

Ƙungiyar Tarayyar Turai (EU) ta sanar da cire Najeriya a hukumance daga jerin ƙasashen da ake ɗauka masu babban haɗari wajen halatta kuɗin haram (money laundering) da tallafa wa ta’addanci, matakin da ake sa ran zai sauƙaƙa mu’amalolin kuɗi na ƙetare tare da ƙara amincewar masu zuba jari. An wallafa sabuntawar a shafin yanar gizon…

Read More
  • News
  • World

Juyin Mulki: Sojoji Sun yi wa Jonathan Rakiya Yayin Ficewa Daga Guinea-Bissau

Idris Umar6 months ago6 months ago01 mins

Tsohon Shugaban ƙasa, Goodluck Ebele Jonathan ya samu rakiyar jami’an sojoji a lokacin da yake ficewa daga cikin ƙasar Guinea-Bissau, a yayin da ake cigaba da zaman ɗar-ɗar bayan sojoji sun karɓe mulkin ƙasar. Da fari an ruwaito cewa Jonathan yana ɗaya daga cikin jagororin Afirka da juyin mulkin ƙasar ya rutsa da su. An…

Read More
  • News
  • World

Gwamnatin Amurka Ta Soke Bizar Wole Soyinka

Idris Umar7 months ago7 months ago03 mins

Shahararren malamin kimiyyar adabi kuma mai lashe lambar yabo ta Nobel, Farfesa Wole Soyinka, ya bayyana ranar Talata cewa gwamnatin Amurka ta soke bizar sa, wanda hakan ya sanya samun shiga kasar ba zai yiwu a yanzu ba. Soyinka ya bayyana wannan yayin taron manema labarai da aka gudanar a Kongi’s Harvest Gallery, Freedom Park,…

Read More
  • News
  • World

Tsohon Firayim Ministan Kenya, Raila Odinga, Ya Rasu

Idris Umar7 months ago7 months ago02 mins

Tsohon Firayim Ministan Kenya, Raila Odinga, ya rasu yana da shekaru 80, kamar yadda iyalinsa suka shaida wa BBC. Rahotanni sun nuna cewa Odinga ya rasu ne a ranar Laraba yayin da yake karɓar jinya a wani asibiti da ke ƙasar Indiya. A ‘yan makonnin baya, an yi ta jita-jita kan lafiyarsa, duk da cewa…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV