Category: World
World News
Hajji 2026: Za a Fassara Hudubar Arafah Zuwa Hausa, Yarbanci da Wasu Harsuna 33
Hukumomin Saudiyya sun sanar cewa hudubar Arfa ta wannan shekarar a lokacin aikin Hajj za a fassara ta zuwa harsuna 35, sannan za a watsa ta ta kafafen dijital da tashoshin da ke da alaƙa da ita. Wannan shiri na nufin bai wa miliyoyin alhazai da Musulmi a fadin duniya damar bin hudubar a harsunansu…
Hajjin 2026: Saudiya taGargaɗi Alhazai Kan Tsananin Zafi
Hukumar Kula da Yanayi ta Kasa a Saudi Arabia ta gargadi alhazan da za su gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026 da su shirya fuskantar matsanancin zafi, inda ake sa ran yanayin zafin zai kai har digiri 47 na ma’aunin Celsius a lokacin aikin Hajji. Hukumar ta bukaci alhazan da su dauki matakan kariya domin…
Mashigar Hormuz: Ma’aikatan Jiragen Ruwa 20,000 Suka Kasa Wucewa
Kimanin ma’aikatan jiragen ruwa 20,000 ne suka makale a teku bayan da ƙasar Iran ta ƙarfafa matakan iko a mashigar Strait of Hormuz, wacce ke ɗaya daga cikin manyan hanyoyin jigilar man fetur a duniya. Iran ta kafa wata hukuma mai suna “Persian Gulf Strait Authority” domin kula da zirga-zirgar jiragen ruwa a yankin. A…
Bashin Kasashen Waje: Jihohi da FCT ya kai Dala Biliyan 5.7 duk da Ƙarin FAAC
Bashin waje na jihohi da Babban Birnin Tarayya (FCT) ya ƙaru sosai a shekarar 2025, inda jihohi 32 tare da FCT suka tara kusan dala biliyan 5.7, duk da ƙarin kuɗaɗen da suke samu daga Asusun Raba Kuɗaɗen Tarayya (FAAC). Bayanai daga Hukumar Kula da Bashin Ƙasa (DMO) sun nuna cewa jimillar bashin jihohi da…
Tsagaita Wuta: Amurka da Iran, Muhimman Bayanai Yayin Da Rikicin Hormuz Ke Raguwa
Amurka da Iran sun amince da tsagaita wuta na makonni biyu bisa sharadi, wanda zai ba jiragen kasuwanci damar wucewa cikin mashigar ruwan Strait of Hormuz, lamarin da ya rage tashin hankalin da aka shafe makonni ana fama da shi bayan hare-haren hadin gwiwar Amurka da Isra’ila kan wasu wurare a Iran. Firaministan Pakistan, Shehbaz…
Tattalin Arziki: Bankin Duniya Ya Yi Hasashen Ci Gaban 4.4 Cikin 100 a Najeriya
Tattalin arzikin Najeriya na dab da samun mafi girman bunƙasa cikin sama da shekara goma, a cewar sabon rahoton Global Economic Prospects da Bankin Duniya ya fitar. Rahoton ya yi hasashen cewa tattalin arzikin ƙasar zai bunƙasa da kashi 4.4 cikin 100 a shekarun 2026 da 2027, abin da ke nuna ƙaruwa mai yawa idan…
An Cire Najeriya daga Jerin Ƙasashen EU Masu Haɗarin Laifukan Kuɗi
Ƙungiyar Tarayyar Turai (EU) ta sanar da cire Najeriya a hukumance daga jerin ƙasashen da ake ɗauka masu babban haɗari wajen halatta kuɗin haram (money laundering) da tallafa wa ta’addanci, matakin da ake sa ran zai sauƙaƙa mu’amalolin kuɗi na ƙetare tare da ƙara amincewar masu zuba jari. An wallafa sabuntawar a shafin yanar gizon…
Juyin Mulki: Sojoji Sun yi wa Jonathan Rakiya Yayin Ficewa Daga Guinea-Bissau
Tsohon Shugaban ƙasa, Goodluck Ebele Jonathan ya samu rakiyar jami’an sojoji a lokacin da yake ficewa daga cikin ƙasar Guinea-Bissau, a yayin da ake cigaba da zaman ɗar-ɗar bayan sojoji sun karɓe mulkin ƙasar. Da fari an ruwaito cewa Jonathan yana ɗaya daga cikin jagororin Afirka da juyin mulkin ƙasar ya rutsa da su. An…
Gwamnatin Amurka Ta Soke Bizar Wole Soyinka
Shahararren malamin kimiyyar adabi kuma mai lashe lambar yabo ta Nobel, Farfesa Wole Soyinka, ya bayyana ranar Talata cewa gwamnatin Amurka ta soke bizar sa, wanda hakan ya sanya samun shiga kasar ba zai yiwu a yanzu ba. Soyinka ya bayyana wannan yayin taron manema labarai da aka gudanar a Kongi’s Harvest Gallery, Freedom Park,…
Tsohon Firayim Ministan Kenya, Raila Odinga, Ya Rasu
Tsohon Firayim Ministan Kenya, Raila Odinga, ya rasu yana da shekaru 80, kamar yadda iyalinsa suka shaida wa BBC. Rahotanni sun nuna cewa Odinga ya rasu ne a ranar Laraba yayin da yake karɓar jinya a wani asibiti da ke ƙasar Indiya. A ‘yan makonnin baya, an yi ta jita-jita kan lafiyarsa, duk da cewa…

