Idris Umar

Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

Ƙungiyar Pantamiyya Movement Brotherhood (PMB) ƙarƙashin jagorancin Ameer Sanusin Gombe, ɗaya daga cikin wakilan tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Isa Pantami, ta bayyana goyon bayanta ga ɗan takarar gwamna na jam’iyyar APC da kuma sauran ’yan takarar jam’iyyar da suka samu nasara a zaɓen fidda gwani da aka gudanar a jihar Gombe. Da…

Read More

“Gwamnatinka Gwamnatin Bala’i Ce” — Kenneth Okonkwo Ya Caccaki Tinubu

Wani jigo a jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), kuma mamba a Kwamitin Gudanarwa na Kasa na jam’iyyar, Kenneth Okonkwo, ya yi kakkausar suka ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, inda ya bayyana gwamnatin sa a matsayin “gwamnatin bala’i” sakamakon tabarbarewar tattalin arziki, karuwar rashin tsaro da kuma hauhawar bashin kasa. Okonkwo ya bayyana hakan ne…

Read More