Kashi 20 na Mutuwar Mata Masu Juna Biyu a Duniya na Faruwa ne a Nigeriya — CJID
Centre for Journalism Innovation and Development (CJID) ta bayyana cewa Najeriya na daukar kusan kashi 20 cikin 100 na mace-macen mata masu juna biyu da ke faruwa a duniya, tana mai bayyana lamarin a matsayin “mummunar matsala ta tsarin kiwon lafiya da ake yi wa shiru.” Manajar Shirye-shirye ta kungiyar, Felicia Dairo, ta bayyana hakan…

