Skip to content
Saturday, May 23, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    6 hours ago6 hours ago
  • Home
  • Health

Category: Health

Health News

  • Health
  • News

Kashi 20 na Mutuwar Mata Masu Juna Biyu a Duniya na Faruwa ne a Nigeriya — CJID

Idris Umar2 days ago2 days ago03 mins

Centre for Journalism Innovation and Development (CJID) ta bayyana cewa Najeriya na daukar kusan kashi 20 cikin 100 na mace-macen mata masu juna biyu da ke faruwa a duniya, tana mai bayyana lamarin a matsayin “mummunar matsala ta tsarin kiwon lafiya da ake yi wa shiru.” Manajar Shirye-shirye ta kungiyar, Felicia Dairo, ta bayyana hakan…

Read More
  • Health
  • News

NHIA ta Umurci Samar da Inshoran Lafiya ga Ma’aikatan Haya da Sufurin Kaya

Idris Umar2 days ago2 days ago02 mins

National Health Insurance Authority (NHIA) ta umurci dukkan kamfanonin haya ta manhajojin waya, kai abinci da sufuri ko isar da kaya a Najeriya da su samar wa ma’aikatansu inshoran lafiya na dole. A cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar ranar 15 ga watan Mayun 2026, NHIA ta ce wannan mataki ya yi daidai da…

Read More
  • Health
  • News

WHO Ta Ce Hadarin Ebola Ya Yi Tsanani a DRC Amma Bai Kai Matakin Duniya Ba

Idris Umar3 days ago3 days ago03 mins

Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta bayyana cewa barkewar cutar Ebola da ake fama da ita a Jamhuriyar Dimokuradiyyar Congo (DRC) na da matukar hadari a cikin kasar da yankin da ke kewaye da ita, amma hadarin bai kai matakin duniya baki daya ba. Babban Daraktan WHO, Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya ce bincike ya nuna…

Read More
  • Health
  • News

Tafiyar Lafiya: Shugabar NUJ FCT Grace Ike ta Gargaɗi Mambobi da Kula Da Lafiyar su

Idris Umar5 days ago5 days ago02 mins

Shugabar Ƙungiyar yan jarida na Abuja, Grace Ike, ta yi kira ga ‘yan jarida da su ba da muhimmanci ga lafiyar kwakwalwa da yadda za a sarrafa damuwa a wuraren aiki masu matsin lamba. Ta yi wannan jawabi ne a yayin tafiyar lafiya ta shekarar 2026 mai taken “Lafiyar Hankali da Sarrafa Damuwa a Muhallin…

Read More
  • Health
  • News

DRC Ta Tabbatar da Mutuwar Mutane 80 a Barkewar Ebola

Idris Umar5 days ago5 days ago02 mins

Jamhuriyar Dimokuradiyyar Kongo (Democratic Republic of the Congo) ta tabbatar da mutuwar mutane 80 a sabon barkewar cutar Ebola, inda hukumomi suka yi gargadin cewa nau’in kwayar cutar Bundibugyo da ke haddasa cutar ba ta da rigakafi ko magani na musamman. Ministan Lafiya, Samuel-Roger Kamba, ya ce: “Nau’in Bundibugyo ba shi da rigakafi, kuma ba…

Read More
  • Health
  • News

WHO Ta Ayyana Dokar Gaggawa ta Duniya Kan Barkewar Ebola a Kongo da Uganda

Idris Umar5 days ago5 days ago03 mins

Hukumar Lafiya ta Duniya (World Health Organization) ta ayyana barkewar cutar Ebola da ke faruwa a Jamhuriyar Dimokuradiyyar Kongo (DRC) da Uganda a matsayin matsalar lafiyar jama’a ta gaggawa da ke shafar kasa da kasa, bayan an samu fiye da mutane 300 da ake zargi da cutar tare da mutuwar mutane 88. Babban Daraktan WHO,…

Read More
  • Health
  • News

NCDC Ta Fitar da Gargadi Kan Barkewar Ebola a DRC da Uganda

Idris Umar5 days ago5 days ago02 mins

Hukumar Kula da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (Nigeria Centre for Disease Control and Prevention) ta fitar da sanarwar gaggawa ga jama’a biyo bayan barkewar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokuradiyyar Kongo (DRC) da kuma Uganda, tana mai tabbatar da cewa har yanzu ba a samu wani tabbataccen kaso na cutar a Najeriya ba. A cikin…

Read More
  • Health
  • News

Hawan Jini Na Karuwa Tsakanin ‘Yan Kasa da Shekara 40 a Nigeriya — Kwararru

Idris Umar5 days ago5 days ago03 mins

Kwararrun likitoci sun yi gargadin cewa cutar hawan jini na kara yaduwa cikin sauri a tsakanin ‘yan Najeriya masu kasa da shekara 40, sakamakon rayuwar rashin lafiya, rashin zuwa duba lafiya da kuma tarihin cutar a iyali. Da take jawabi yayin bikin Ranar Hawan Jini ta Duniya ta shekarar 2026, Temilade Adeyanju ta bayyana cewa…

Read More
  • Health
  • News

Barkewar Ebola: CDC Ta Tabbatar da Mutuwar Mutane 65 a DR Congo

Idris Umar1 week ago1 week ago03 mins

Hukumar Kula da Cututtuka ta Afirka, Africa Centres for Disease Control and Prevention, ta tabbatar da mutuwar mutane 65 sakamakon barkewar cutar Ebola da ke ci gaba da yaɗuwa a lardin Ituri na ƙasar Democratic Republic of the Congo. Hukumar ta yi gargadin cewa rashin tsaro da yawaitar zirga-zirgar jama’a na iya sa cutar ta…

Read More
  • Health
  • News

Najeriya, EU da WHO Sun Ƙaddamar da Shirin Lafiya na €4.2m

Idris Umar2 weeks ago2 weeks ago03 mins

Gwamnatin Najeriya ta ƙaddamar da wani shiri na Yuro miliyan 4.2 da European Union (EU) ke tallafawa tare da aiwatarwa daga World Health Organization (WHO), domin ƙarfafa damar ƙasar wajen gano barkewar cututtuka da kuma mayar da martani cikin gaggawa. Shirin mai suna EU Support to Public Health Institutes in Nigeria (EU SPIN) zai gudana…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • …
  • 10

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV