Gwamnatin Tarayya ta Shigar da Kula da Haemophilia Cikin Ayyukan Lafiya
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin haɗa kula da cutar Haemophilia da sauran cututtukan zubar jini na gado cikin ayyukan kiwon lafiyar uwa da yaro a matakan farko da na sakandare a fadin ƙasa. Ministan Lafiya da Jin Daɗin Jama’a mai kula da harkokin daidaitawa, Muhammad Ali Pate, ne ya bayyana hakan a Abuja yayin…

