NCC Ta Yi Alkawarin Inganta Sabis da Kare Hakkin Jama’a a Fannin Sadarwa
Hukumar Sadarwa ta Najeriya (NCC) ta sake jaddada aniyarta na inganta ingancin sabis, gaskiya da kare hakkin masu amfani da wayar salula a ƙasar. Mataimakin Shugaban Hukumar (EVC), Dakta Aminu Maida, ne ya bayyana haka a wani taron tattaunawa da manema labarai a Abuja, inda ya gabatar da muhimman dabaru da ake amfani da su…

