FG Ta Yi Gargadin Karancin Kwararrun Ma’aikatan Lafiya na Musamman

Gwamnatin Tarayya ta yi gargadin cewa Najeriya na fuskantar matsanancin karancin kwararrun ma’aikatan lafiya na musamman, musamman a fannoni kamar Occupational Therapy, Audiology da Speech Therapy, a cewar Ministan Ilimi, Tunji Alausa. A jawabin da ya gabatar a yayin kaddamar da Kwamitin Kasa na bunkasa ilimin Occupational Therapy, Audiology da Speech Therapy a Abuja, Alausa…

Read More
Kiwon lafiya

Ma’aikatan Lafiya Sun Yi Zanga-Zanga Kan Kudirin Tsara Doka a Abuja

Ma’aikatan lafiya karkashin kungiyar Joint Health Sector Unions (JOHESU) da kuma Assembly of Healthcare Professional Associations (AHPA) a ranar Laraba sun gudanar da zanga-zanga a Unity Fountain da ke Abuja, domin nuna adawa da wani kudirin doka kan tsarin bangaren lafiya da ke gaban Majalisar Tarayya. Masu zanga-zangar, wadanda suka fito daga kungiyoyin kwararrun ma’aikatan…

Read More