Zazzabin Lassa Ya Kashe Mutane 146, Ma’aikatan Lafiya 37 Suka Kamu da Cutar a Najeriya
Annobar zazzabin Lassa a Najeriya ta yi sanadin mutuwar mutane 146 daga cikin mutane 582 da aka tabbatar sun kamu da cutar, yayin da ma’aikatan lafiya ke kara fuskantar hadari. Nigerian Medical Association (NMA) ta tabbatar da cewa ma’aikatan lafiya 37 sun kamu da cutar, ciki har da likitoci uku da suka rasu. Haka kuma,…

