Idris Umar

Makon Yan Jarida:  Sanata Al-Makura, Kakakin Majalisa Abbas, Arc. Dangiwa, Hilliard Eta Sun Samu Lambar Yabo

Daga: Ibrahim Hamza Abuja Sanata Umaru Tanko Al-Makura, Shugaban Hukumar Ilimin Firamare ta Kasa (UBEC), ya samu lambar yabo tare da wasu manyan jiga-jigai saboda irin gudunmawar da suka bayar wajen cigaban kasa. NUJ (Kungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya) reshen babban birnin tarayya (FCT) ta ba shi lambar yabo ta Media Personality Award 2025. An…

Read More

Kwankwaso Ya Ziyarci Fadar Shugaban Kasa

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP), Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, an hangi zuwansa a Dakin Tarbar Banquet na Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja a ranar Litinin. Kwankwaso ya halarci taron Nigeria Forest Economy Summit 2025 wanda Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Haɗa-hadar Tattalin Arziki da Ƙarfafa Shiga Jama’a cikin Tattalin…

Read More

Neman Karin Kima: Ƴan Jarida Sun Yi Tattakin Neman Ƙarin Kyakkyawan Yanayin Aiki a Abuja

A ci gaba da bikin makon ‘yan jarida na shekarar 2025. Yan jarida ƙarƙashin inuwar Ƙungiyar Ƴan Jarida ta Najeriya (NUJ), reshen Babban Birnin Tarayya (FCT), sun gudanar da tattaki na lumana domin goyon bayan ‘yancin faɗar albarkacin baki, dimokuraɗiyya da kuma kare ƴancin ƙafofin yaɗa labarai a ƙasar. Da take jawabi ga manema labarai…

Read More

NCDMB Refutes Allegations of N9.9 Billion Consultancy Service Expenditure

The Nigerian Content Development and Monitoring Board (NCDMB) has dismissed allegations that it spent N9.9 billion on consultancy services, reaffirming its commitment to transparency in all its operations. In a statement issued by its Corporate Communications Department, the Board expressed concern over the rapid escalation of the alleged amount from N7.7 billion to N9.9 billion…

Read More