Idris Umar

Shugaban Kasar Gambiya Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Gidan Marigayi Buhari a Daura

Shugaban Kasar Gambiya, Adama Barrow, a ranar Juma’a ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, a garinsa na Daura, Jihar Katsina. Shugaba Barrow, wanda ya isa Katsina don ziyarar ta’aziyyar, ya samu tarba daga Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, Alhaji Abdullahi Garba-Faskari, tare da wasu daga cikin ‘yan uwan marigayi Buhari….

Read More

Jarumar Matan Arewa Maso Gabas: Dr. Farida A. Kera Ta Zama Sabuwar Shugabar (Dean) na Fakatin Lauyoyi

Ku bani dama in sake gabatar muku da wata uwa, shugaba, kuma gwarzuwar kwarin gwiwa ga ɗaliban lauya da al’umma gaba ɗaya. Tsohuwar Shugabar Sashen Dokar Kullum (Private Law) sau biyu da kuma Mataimakiyar Shugabar Fakatin Lauyoyi a Jami’ar Ahmadu Bello Zaria (ABU), yanzu ta hau kujerar Shugabar Fakatin Dokoki (Dean, Faculty of Law) a…

Read More

Sarkin Gusau Ibrahim Bello Ya Rasu

Mai Martaba Sarkin Gusau, Alhaji Dr. Ibrahim Bello, ya rasu yana da shekaru 71. Ya rasu ne da safiyar ranar Juma’a a birnin Abuja bayan doguwar jinya. Rasuwar wannan babban basarake ta jefa Masarautar Gusau da daukacin jihar Zamfara cikin jimami da alhini. Daga cikin wadanda suka fara nuna alhini akwai Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda…

Read More

Nentawe Ya Zama Shugaban Jam’iyyar APC

Ministan Harkokin Jin Kai da Yaki da Talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda, an tabbatar da shi a hukumance a matsayin sabon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa. An mika sunansa domin shugabancin jam’iyyar ta APC daga Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodimma, inda Kakakin Majalisar Wakilai ta Tarayya, Hon. Tajudeen Abbas, ya mara masa baya….

Read More