Category: Politics
Tsaro: INEC Ta Mayar da Rijistar Kananan Hukumomi 4 Zuwa Maiduguri
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa har yanzu ba a tabbatar da tsaron wasu kananan hukumomi hudu na jihar Borno ba, don gudanar da aikin ci gaba da rajistar masu kada kuri’a (CVR) na shekarar 2025/2026 a hedikwatocinsu. Kananan hukumomin da abin ya shafa sun hada da Abadam, Guzamala, Kala-Balge…
APC ta Yi Alwashin Lashe Zaben Kananan Hukumomi na Rivers
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta bayyana cewa tana da cikakken kwarin gwiwar lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi 23 a jihar Rivers a zaben da za a gudanar ranar 30 ga Agusta, 2025. Mataimakin Shugaban APC na Kasa, Kudu maso Kudu, Cif Victor Giadom, ya bayyana haka a taron kaddamar da yakin neman zaben…
Atiku: Gwamnatin Tarayya na Amfani da EFCC Wajen Tsoratar da Yan Adawa
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da amfani da Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) wajen tsoratar da ‘yan adawa domin tilasta musu shiga jam’iyyar mai mulki. Atiku ya ce hakan ne ya sa EFCC ta tsare tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Sanata…
Boss Mustapha Ya Musanta Jita-Jitar Barin APC Zuwa ADC
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Boss Mustapha, ya karyata rahotannin da ke cewa ya bar jam’iyyar APC mai mulki zuwa jam’iyyar adawa ta African Democratic Congress (ADC), yana mai bayyana labarin a matsayin ƙarya tsagwaron (fake news). A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi, Mustapha — wanda ya yi SGF daga 2017…
PDP Za Ta Hukunta Wike, Adeleke da Sauran Mambobin ta Bisa Goyon Bayan Tinubu
Kafin taron kwamitin zartarwa na kasa (National Executive Committee – NEC) na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da za a gudanar a ranar 25 ga watan Agusta, shugabancin jam’iyyar ya duba ayyukan da ke saba wa manufofin jam’iyya da wasu mambobinta suka aikata, tare da kammala shirye-shiryen daukar matakan ladabtarwa a kan su, a shirye-shiryen…
Yakin Gaza: ‘Pele na Falasɗinu’ Suleiman al-Obeid Ya Rasu Yayi Harin Isra’ila
Ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙungiyar ƙasa ta Falasɗinu, Suleiman al-Obeid, ya rasu sakamakon harin Isra’ila kan masu neman tallafi a Gaza. Al-Obeid, mai shekara 41, ya rasu ne a ranar Laraba lokacin da dakarun Isra’ila suka kai hari kan jama’ar da ke jiran tallafi a kusa da cibiyar rarraba kayan agaji a kudancin Gaza,…
Zaben 2027: Jonathan ne Ya Fi Dacewa PDP Tsaida Takara – Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, a matsayin mafi karfin dan takarar jam’iyyar PDP a zaben shugaban kasa na 2027. Lamido ya shawarci PDP da ta dauki matakan musamman don dawo da shi cikin jam’iyyar, yana mai cewa babu wani dan PDP daga kudu da zai iya kai…
Gwamnatin Tinubu Ya Gaza a Daidai Lokacin da Yan Fashin Daji Ke Karbar Haraji daga Manoma – ADC
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana rahoton karbar sama da Naira miliyan 56 daga manoma a Jihar Zamfara da kungiyoyin makamai suka yi a matsayin alamar gazawar gwamnati, tana mai kira ga gwamnatin tarayya da ta dauki gaggawar matakan shawo kan lamarin. Jam’iyyar ta kuma ce bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta…
Shirye Nake In fafata da Tinubu a Zaɓen 2027 – Jonathan
Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, ya amince da tsaya takarar shugabancin ƙasa a 2027, in ji wani amintacce na jikinsa da ke cikin jam’iyyar PDP. Jaridar Vanguard ta rawaito cewa na jikin ma Jonathan ya ce, an kai matakin karshe wajen shawo kan Jonathan da ya tsaya takara domin farfaɗo da tattalin arziki da rage…
Zaben 2027: PDP Za ta Hukunta Mambobin da ke Marawa Tinubu Baya
Kwamitin Gudanarwa na Kasa (NWC) na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya ce yana nazarin ayyukan kin bin doka da wasu mambobin jam’iyyar ke aikatawa, musamman wadanda ke goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. Sakataren Yada Labarai na kasa na jam’iyyar PDP, Debo Ologunagba, ya bayyana cewa abin da…

