Category: Politics
Cin Amanar Jam’iyya: APC Reshen Ogun ta Dakatar da Gbenga Daniel
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Ogun ta dakatar da Sanata mai wakiltar Ogun ta Gabas, Gbenga Daniel, tare da Hon. Kunle Folarin, ba tare da iyaka ba bisa zargin aikata ayyukan cin amanar jam’iyya. Rahotanni ta ruwaito cewa wannan mataki ya samo asali ne daga rikicin siyasa da ke ƙara kamari tsakanin Daniel…
Fushin Babachir da Tinubu, Rashin Zabarsa Mataimakin Shugaban Kasa – Wike
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal, yana nuna fushi da shugaba Bola Ahmed Tinubu ne saboda bai zaɓe shi a matsayin mataimakin shugaban ƙasa a zaɓen 2023 ba. Wike ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi a tashar Channels Television, inda…
2027: Amaechi Ba Shi da Cancantan Zama Shugaban Ƙasa – Wike
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya yi watsi da burin tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, na yin takarar shugaban ƙasa a shekarar 2027, inda ya bayyana shi a matsayin “wanda ya mutu tun kafin ya fara.” Wike, wanda ya yi magana a shirin Politics Today na tashar Channels Television a ranar Talata, ya…
Zaben 2027: Zai yi Wahala Kwankwaso ya Mara wa Tinubu Baya – Buba Galadima
Buba Galadima, babban jigo a jam’iyyar NNPP kuma abokin siyasa na kusa da tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa “zai yi matuƙar wuya” ga Kwankwaso ya haɗa kai da jam’iyyar APC mai mulki domin mara wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu baya a zaben 2027. Galadima ya yi wannan bayani ne a…
Hon. Ali Isa JC Ya Raba Takin Noma Ga Hakiman Yanki Waja
Daga Hassan Muhammad Manga Hon. Ali Jc PhD da yake wakiltan mazaban Billiri/ Galanga yayi rabon takin zamani a ƙarƙashin jagorancin Hon. Yusuf Manu (Wamban Waja) domin raba takin noma ga hakiman yankin Waja. Wannan karamci ya samo asali ne daga jajircewa da tausayinsa ga al’ummar da yake wakilta. A jawabinsa, a madadin hakiman yankin,…
Tinubu na Kawo kwanciyar Hankali da Ci Gaba a Najeriya – Okowa
Tsohon Gwamnan Jihar Delta kuma mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Ifeanyi Okowa, ya ce Shugaba Bola Tinubu na dawo da kwanciyar hankali da bege a Najeriya. Okowa ya bayyana haka ne a ranar Litinin a Abuja, yayin taron ƙasa da ƙungiyar Integrity Group of Nigeria (IGN) ta shirya mai…
Zaben cike Gurbi: PDP Reshen Kaduna ta yi Watsi da Sakamakon Zaben
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen Jihar Kaduna ta ƙi amincewa da sakamakon zaɓen cike gurbi da aka gudanar a ranar 16 ga watan Agusta a mazaɓun Basawa, Zaria Kewaye da Chikun/Kajuru, inda ta zargi cewa an yi zaɓen cikin tsoro, sayen ƙuri’u da kuma tursasawa da gwamnati ta shirya. A cikin wata sanarwa da…
Jam’iyyar NNPP Reshen Kano ta Ki Amince wa da sakamakon Zaɓen Tsanyanwa/Ghari
Jam’iyyar NNPP a Kano ta amince wa da sakamakon zaben Dan Majalisar Dokoki na Ghari da Tsanyawa wanda ya bayyana jam’iyyar APC a matsayin wacce ta lashe zaben. Shugaban jam’iyyar Dr. Hashim Sulaiman Dungurawa ne ya bayyana haka yayin taron manema labarai da ya kira a ofishinsa. Yace sun ki amincewa da sakamakon zaben ne…
Zaben Cike Gurbi: APC ta Lashe zaɓukan jihar Kaduna
Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta lashe duka zaɓukan cike gurbi uku da aka gudanar a jihar Kaduna da ke arewacin ƙasar, kamar yadda hukumar zaɓe ta Inec ta sanar. Sakamakon da aka gudanar a mazaɓar majalisar tarayya ta Chikun/Kajuru ya nuna cewa Felix Bagudu na APC ɗin ya samu ƙuri’a 34,580 kuma ya…
Zaben Cike Gurbi: APC Ta Doke NNPP a Kano
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta samu nasara a zaɓen cike gurbi na Ghari/Tsanyawa da aka gudanar a Jihar Kano. A yayin bayyana sakamakon ranar Lahadi, Jami’in Zaɓe mai dawo da sakamako, Farfesa Muhammad Waziri daga Jami’ar Bayero Kano, ya bayyana dan takarar APC, Garba Gwarmai, a matsayin wanda ya lashe zaɓen da kuri’u 31,472….

