Baba-Ahmed Ya Soki Kungiyar Hadin Kan ADC

Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023, Datti Baba-Ahmed, ya soki ƙoƙarin hadin kan jam’iyyun adawa ƙarƙashin jagorancin African Democratic Congress (ADC), yana zargin su da yaudarar ‘yan Najeriya da alƙawuran ceto ƙasa. Da yake magana a shirin Politics Today na tashar Channels Television, Baba-Ahmed ya ce ƙungiyar, wadda ta…

Read More