2027: Zan Nemi Takarar Shugabancin Ƙasa a Jam’iyyar ADC — Amaechi

Tsohon Gwamnan Jihar Rivers kuma tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya sake jaddada aniyarsa ta tsayawa takarar shugabancin ƙasa a zaɓen 2027 a ƙarƙashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). Amaechi ya bayyana haka ne a ranar Laraba yayin tattaunawa da ‘yan jarida a jihar Kano, bayan ganawarsa da gamayyar ‘yan kasuwa. Tsohon Ministan ya jaddada…

Read More