Zaben 2027: Tabbas Muna Tunanin Tsayar da Jonathan / Kwankwaso – Shugaban PDP

Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya tabbatar da cewa ana ci gaba da tattaunawa domin tsayar da tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan, a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben shekarar 2027. Tun bayan rashin nasararsa a zaben 2015, Jonathan ya dan nesanta kansa daga harkokin siyasa. Sai dai rahotanni…

Read More