Bello Turji, Ya Amince da Yarjejeniyar Zaman Lafiya, Ya Saki Fursunoni 32 a Zamfara
Fitaccen shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane 32 da ya yi garkuwa da su tare da daukar alkawarin daina kai hare-hare kan manoma, bayan tattaunawar zaman lafiya da aka yi da wasu malamai na addini. Tattaunawar zaman lafiyar ta samu jagorancin fitaccen malamin addini, Sheikh Musa Yusuf (Asadus-Sunnah), wanda ya gana da Turji…

