Trends

Harin ’Yan Bindiga: Kebbi Ta Buɗe Makarantar GGCSS Maga Bayan Watanni Biyu

Gwamnatin Jihar Kebbi ta sake buɗe Makarantar Gwamnati ta ’Yan Mata ta Sakandare (Government Girls’ Comprehensive Secondary School – GGCSS), Maga, bayan shafe watanni biyu da ’yan bindiga suka kai hari makarantar. Matakin ya biyo bayan harin da ’yan bindiga suka kai makarantar inda suka sace ɗalibai mata 24 tare da kashe Mataimakin Shugabar Makarantar….

Read More

Shiga Jami’a: Lissafi Bai Zama Dole ga Masu Neman Karutun Fasaha – Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta amince da sabbin gyare-gyare a tsarin karɓar ɗalibai zuwa jami’o’i da sauran manyan makarantu a fadin ƙasar, domin faɗaɗa damar samun ilimi da kuma tabbatar da haɗin kai a fagen ilimi. Wannan sanarwa ta fito ne a cikin wata takardar manema labarai da Boriowo Folasade, Daraktar Sashen Yaɗa Labarai da Hulɗa da…

Read More