Neman Karin Kima: Ƴan Jarida Sun Yi Tattakin Neman Ƙarin Kyakkyawan Yanayin Aiki a Abuja
A ci gaba da bikin makon ‘yan jarida na shekarar 2025. Yan jarida ƙarƙashin inuwar Ƙungiyar Ƴan Jarida ta Najeriya (NUJ), reshen Babban Birnin Tarayya (FCT), sun gudanar da tattaki na lumana domin goyon bayan ‘yancin faɗar albarkacin baki, dimokuraɗiyya da kuma kare ƴancin ƙafofin yaɗa labarai a ƙasar. Da take jawabi ga manema labarai…

