Tsoffin Sojojin Isra’ila Sun Nemi Trump Ya Matsawa Netanyahu Don Kawo ƙarshen Yaƙin Gaza.

Tsaffin jami’an tsaron na Isra’ila sun bayyana buƙatar tasu ce cikin buɗaɗɗiyar wasiƙar da suka aika wa shugaban na Amurka, inda suka bayyana cewa dogon nazarin da suka yi a matsayinsu na ƙwararru kan sha’anin tsaro, ya basu damar samun tabbacin cewar, a halin yanzu ƙungiyar Hamas ba ta tattare da wata barazana ga Isra’ila….

Read More

LG Polls: Rudani Yayin da Mambobin PDP Suke Fitowa a Matsayin ‘Yan Takarar APC a Rivers

Ana cikin wani hali na rudani a Jihar Rivers gabanin zaben kananan hukumomi da aka shirya gudanarwa a ranar 30 ga Agusta, 2025, bayan da aka gano cewa wasu mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun bayyana a matsayin ‘yan takarar shugabancin kananan hukumomi na All Progressives Congress (APC) a yawancin kananan hukumomin jihar. Bincike…

Read More

Tsohon Minista da Ke Fuskantar Shari’a Kan Biliyoyin Kudi Ya Samu Sarautar Gargajiya a Katsina

Majalisar Sarakunan Gargajiya ta Katsina ta nada tsohon Ministan Harkokin Sufurin Jiragen Sama, Hadi Sirika, a matsayin sabon hakimin gargajiya duk da cewa yana fuskantar shari’a kan zargin zambar makudan kudade da dama. An nada Hadi Sirika a matsayin Marusan Katsina, wato Hakimin Gundumar Shargalle da ke karamar hukumar Dutsi a Jihar Katsina. Sirika, wanda…

Read More