Skip to content
Sunday, May 24, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    10 hours ago10 hours ago
  • Home
  • News
  • Page 76

Category: News

  • Crime
  • News

Miyagun Kwayoyi: Hukumar NDLEA ta Kama Mutane 49 da ake Zargi a Kano

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi (NDLEA) reshen Kano ta ce ta kama mutane 49 a cikin wani samame na kwanaki biyu da ta gudanar a ranar 7 da 8 ga watan Agusta, 2025. An ce waɗanda aka kama na da alaka da laifuka daban-daban da suka shafi miyagun ƙwayoyi, tare da kwato…

Read More
  • News
  • Nigeria

Gwamnatin Gombe Za Ta Ƙirƙiri Sabbin Yankunan Ci Gaban Kananan Hukumomi

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Gwamnatin Jihar Gombe ta gabatar da kudirin doka a gaban Majalisar Dokokin Jihar domin ƙirƙirar sabbin Yankunan Ci Gaban Ƙananan Hukumomi (Local Council Development Areas – LCDAs) guda 13 daga cikin ƙananan hukumomi 11 da ake da su a halin yanzu. A wata sanarwa da Darakta-Janar na Harkokin Yada Labarai na Fadar Gwamnatin Jihar, Ismaila…

Read More
  • News
  • Nigeria

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Japan da Brazil

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja a ranar Alhamis domin yin ziyarar aiki zuwa kasashen Japan da Brazil. A cikin wata sanarwa da mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai da dabarun sadarwa, Bayo Onanuga, ya fitar, an bayyana cewa shugaban zai tsaya a Dubai, Hadaddiyar Daular Larabawa, kafin…

Read More
  • News
  • Nigeria

Rikicin Filin Jigir: IGP Ya Umarci a Binciki KWAM 1

Idris Umar9 months ago9 months ago01 mins

Sufeto-Janar na ‘Yan Sanda, Kayode Egbetokun, ya ba da umarni ga rundunar ‘yan sanda da ke filin jirgin sama da ta gudanar da bincike kan fitaccen mawaƙin Fuji, Wasiu Ayinde (Kwam 1), biyo bayan saɓani da ya samu da wasu jami’an filin jirgi. Rahotanni sun bayyana cewa mawaƙin ya aikata abin da aka bayyana a…

Read More
  • News
  • Sports

Ƙwallon Ƙafa: Sadiq Umar da Bashir El-Rufai Sun Mallaki Ranchers Bees FC

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Ɗan wasan Super Eagles, Sadiq Umar, tare da Bello El-Rufai, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kaduna ta Arewa, sun mallaki kulob din ƙwallon ƙafa na tarihi Ranchers Bees FC.An tabbatar da wannan saye a cikin wata sanarwa da aka fitar a ranar Litinin. Ranchers Bees FC, wanda aka kafa tun a shekarun 1970, ya taɓa…

Read More
  • News
  • Politics

Atiku: Gwamnatin Tarayya na Amfani da EFCC Wajen Tsoratar da Yan Adawa

Idris Umar9 months ago9 months ago03 mins

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da amfani da Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) wajen tsoratar da ‘yan adawa domin tilasta musu shiga jam’iyyar mai mulki. Atiku ya ce hakan ne ya sa EFCC ta tsare tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Sanata…

Read More
  • Crime
  • News

Zargin Rashawa: EFCC ta Yi Wa Tambuwal Tambaya Kan Naira Biliyan ₦189

Idris Umar9 months ago9 months ago01 mins

Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Sanata Aminu Tambuwal, yana fuskantar tambayoyi a hedkwatar Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) a Abuja kan zargin rashawa da ya kai naira biliyan ₦189. Majiyoyi daga cikin hukumar sun bayyana cewa binciken ya shafi cire kudi daga asusun gwamnati a lokacin mulkinsa, wadanda ake zargin sun sabawa Dokar…

Read More
  • News
  • Politics

Boss Mustapha Ya Musanta Jita-Jitar Barin APC Zuwa ADC

Idris Umar10 months ago10 months ago12 mins

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Boss Mustapha, ya karyata rahotannin da ke cewa ya bar jam’iyyar APC mai mulki zuwa jam’iyyar adawa ta African Democratic Congress (ADC), yana mai bayyana labarin a matsayin ƙarya tsagwaron (fake news). A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi, Mustapha — wanda ya yi SGF daga 2017…

Read More
  • Business
  • News

Ibom Air Ta Haramta wa Mis Comfort Shiga Jigir ta Kan Taɗa Hankalin Ma’aikata

Idris Umar10 months ago10 months ago03 mins

Kamfanin jiragen sama na Ibom Air ya haramta wa wata fasinja, Misis Comfort Emmanson, yin tafiye-tafiye da duk wani jirgin kamfanin, bayan zargin ta da yi wa ma’aikatan jirgi da wani fasinja duka. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne a ranar Lahadi, bayan jirgin da ya taso daga Uyo ya isa filin jirgin…

Read More
  • Crime
  • News

Isra’ila ta Kashe Yan Jarida Biyar na Al Jazeera Kusa da Asibitin Al-Shifa a Gaza

Idris Umar10 months ago10 months ago04 mins

Harin Isra’ila ya kashe ‘yan jarida biyar na tashar Al Jazeera, ciki har da shahararren mai bayar da rahoto, Anas al-Sharif, a kusa da Asibitin Al-Shifa da ke birnin Gaza. Waɗanda suka mutu sun haɗa da: Anas al-Sharif (mai bayar da rahoto) Mohammad Qureiqaa (mai bayar da rahoto) Ibrahim Zaher (mai ɗaukar hoto) Moamen Alaywa…

Read More
  • 1
  • …
  • 74
  • 75
  • 76
  • 77
  • 78
  • …
  • 88

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV