Zaben 2027: Jonathan ne Ya Fi Dacewa PDP Tsaida Takara – Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, a matsayin mafi karfin dan takarar jam’iyyar PDP a zaben shugaban kasa na 2027. Lamido ya shawarci PDP da ta dauki matakan musamman don dawo da shi cikin jam’iyyar, yana mai cewa babu wani dan PDP daga kudu da zai iya kai…

