Idris Umar

Rashin Halartar Tinubu a Manyan Taron Gwamnati Ya Haifar da Jita-jitar Rashin Lafiya

Rashin halartar Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a wasu muhimman tarukan gwamnati ya haifar da jita-jitar cewa yana fama da rashin lafiya, sai dai Fadar Shugaban Ƙasa ta gaggauta karyata wannan zargi. Cibiyar Bincike Mai Zaman Kanta (ICIR) ta rawaito daga wasu majiyoyi cewa tawagar likitocin shugaban ƙasa na shirye-shiryen yiwuwar tura shi ƙasashen waje…

Read More