Idris Umar

Gwamnatin Tinubu Ya Gaza a Daidai Lokacin da Yan Fashin Daji Ke Karbar Haraji daga Manoma – ADC

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana rahoton karbar sama da Naira miliyan 56 daga manoma a Jihar Zamfara da kungiyoyin makamai suka yi a matsayin alamar gazawar gwamnati, tana mai kira ga gwamnatin tarayya da ta dauki gaggawar matakan shawo kan lamarin. Jam’iyyar ta kuma ce bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta…

Read More

Majalisar Dokokin Neja Ta Nemi Haramta Bukukuwan “Sign-Out” a Makarantu

Majalisar Dokokin Jihar Neja ta bukaci Gwamna Mohammed Umaru Bago da ya fitar da umarnin zartarwa domin haramta bukukuwan “Marker’s Day” da “Sign-Out” a dukkanin makarantun sakandare da manyan makarantu masu zaman kansu da na gwamnati a fadin jihar. Wannan bukata ta biyo bayan kudirin da dan majalisa mai wakiltar mazabar Tafa, Hon. Muhammad Sani…

Read More