Category: Politics
APC ta yi Amai ta Lashe: Ta tabbatar da Nasarar Yusuf Gadgi a Mazabar PKK
Jam’iyyar APC ta yi karin haske kan sakamako masu karo da juna na zaben fid-da-gwani na dan takarar Majalisar Tarayya mai wakiltar Pankshin/Kanke/Kanam da ke Jihar Filato. Shugaban Kwamitin Zaben ya bayyana cewa daya ta bayayana cewa daya sakamakon na bogi ne, tana mai kira ga jama’a da su yi watsi da shi, tare da…
Zaben 2027: PDP Zata Tantance Jonathan a Matsayin Dan Takarar Shugaban Kasa
Wata bangare na jam’iyyar Peoples Democratic Party (Peoples Democratic Party) da Kabiru Turaki ke jagoranta ta sanar cewa za ta tantance tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan, a matsayin dan takarar shugaban kasa shi kadai a ranar Talata. Bangaren PDP din ya bayyana a cikin wata sanarwa a ranar Lahadi cewa za a gudanar da tantance…
Zaben Fidda Gwani: Jam’iyyar APC Ta Hana ‘Yan Takarar Majalisar Dattawa 47
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta sanar da hana ‘yan takarar Majalisar Dattawa guda 47 shiga zaben fidda gwani na jam’iyyar gabanin babban zaben shekarar 2027. Jam’iyyar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da Sakataren Yada Labaranta na Kasa, Felix Morka, ya fitar a ranar Litinin a Abuja bayan kammala aikin tantance ‘yan…
Cubana Chief Priest Ya Sha Kaye a Zaben Fidda Gwani na APC a Imo
Shahararren mai shirya bukukuwa kuma fitaccen dan kasuwa, Cubana Chief Priest, ya sha kaye a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC domin neman kujerar Majalisar Wakilai ta Tarayya. Cubana Chief Priest ya tsaya takarar neman tikitin APC ne domin wakiltar mazabar Orsu/Orlu/Oru East ta jihar Imo a zaben shekarar 2027. Sai dai ya fadi zaben…
Gwamnatin Tinubu Ta Lalata Dimokuradiyya – Galadima
Sakataren Kwamitin Amintattu na jam’iyyar NNPP, Buba Galadima, ya zargi gwamnatin Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da lalata dimokuradiyya a Najeriya. Galadima ya kuma yi zargin cewa jam’iyyar APC mai mulki ta kafa wani kwamiti tun kafin a gabatar da kudirin dokar zabe ga Majalisar Tarayya. Ya bayyana hakan ne ranar Asabar yayin taron masu…
Zaben Majalisar Wakilai : Attajiri Ya Yi Watsi da Sakamakon Fidda Gwani
Wani dan takarar jam’iyyar APC mai neman kujerar Majalisar Wakilai ta tarayya daga mazabar Balanga/Billiri a jihar Gombe, Alfred John Attajiri, ya yi watsi da sakamakon zaben fidda gwani na kai tsaye da aka gudanar ranar Asabar. A cikin wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai, Attajiri ya bayyana sakamakon da jami’in tattara sakamako…
Museveni Mai Shekaru 81 Ya Fara Sabon Wa’adi a Matsayin Shugaban Uganda
Shugaban ƙasar Uganda, Yoweri Museveni, ya rantsar da kansa domin fara wa’adinsa na bakwai bayan shafe kusan shekaru 40 yana mulkin ƙasar Gabashin Afirka. Museveni, mai shekaru 81, ya ci gaba da zama shugaban ƙasar ne a jere na karo na bakwai, wanda zai ƙara masa wani wa’adi na shekaru biyar a kan mulki. An…
Tikitin ShugabanKasa: Mun Ki Amincewa da Bukatar Obi da Kwankwaso – PRP
Shugaban jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP), Dr Hakeem Baba-Ahmed, ya bayyana dalilan da suka hana tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, da jagoran jam’iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, shiga PRP gabanin zabukan shekarar 2027. Baba-Ahmed ya bayyana hakan ne yayin wata shirya siyasa ta Hausa a tashar DITV Kaduna, inda…
2027: Dr. Kabir Ya Sayi Fom Din Takarar ADC na Mazaɓar Kaltungo/Shongom
Kabir Abubakar Khiga ya sayi fom din tsayawa takara a karkashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) domin neman kujerar wakilcin mazabar tarayya ta Kaltungo/Shongom a Majalisar Wakilai ta Kasa. Khiga ya sayi fom din ne a ranar Juma’a, 8 ga watan Mayun shekarar 2026, a wani mataki da ke nuna aniyarsa ta shiga fafatawar siyasa…
Bello El-Rufai da Wasu ‘yan Majalisa Hudu sun Sauya Sheka a Wani Sauyin Siyasa
Sabbin sauya shekar jam’iyya sun sake girgiza Majalisar Wakilai ta Tarayya, inda ‘yan majalisa biyar suka fice daga jam’iyyun All Progressives Congress (APC) da Peoples Democratic Party (PDP) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC) da African Democratic Congress (ADC) gabanin babban zaben shekarar 2027. Daga cikin wadanda suka sauya shekar akwai Muhammed El-Rufai, dan tsohon gwamnan…

