Skip to content
Saturday, May 23, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    7 hours ago7 hours ago
  • Home
  • Nigeria
  • Page 12
  • Nigeria

B/Haram burns church, houses in Borno

admin1 year ago1 year ago

Category: Nigeria

Local Nigerian News

  • News
  • Nigeria

Miliyoyin Yan Mata a Najeriya na Fuskantar Ciki tun ƙuruciya – Gwamnati

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Gwamnatin Tarayya ta bayyana damuwa kan wani al’amari mai tayar da hankali: kashi 15 cikin 100 na ’yan mata ’yan Najeriya masu shekaru tsakanin 15 zuwa 19 ko dai suna da ciki ne ko kuma sun riga sun haihu. Wannan ya nuna gaggawar bukatar magance matsalolin lafiyar haihuwa na matasa da kuma bambancin jinsi. Ministar…

Read More
  • News
  • Nigeria

Gaza: Ƙungiyar Musulmi Ta Nemi Najeriya Ta Shiga Shari’ar Afirka ta Kudu da Isra’ila

Idris Umar9 months ago9 months ago03 mins

Muslim Public Affairs Centre (MPAC), Najeriya, ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta shiga cikin shari’ar tarihi da ƙasar Afirka ta Kudu ta shigar da Isra’ila a gaban Kotun Ƙasa da Ƙasa (ICJ). Shugaban MPAC, Disu Kamor, a cikin wata sanarwa ya bayyana cewa wannan mataki na da matuƙar muhimmanci, duba da yadda duniya…

Read More
  • News
  • Nigeria

Shettima ya Ziyarci Gwamna Ododo Domin Ta’aziyya Rashin Mahaifinsa

Idris Umar9 months ago9 months ago01 mins

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya isa jihar Kogi a yau Laraba domin yin ta’aziyya ga Gwamna Usman Ahmed Ododo kan rasuwar mahaifinsa, marigayi Alhaji Ahmed Momohsani Ododo. Jaridar The Guardian ta ruwaito cewa Mataimakin Shugaban Ƙasa tare da tawagarsa sun iso filin saukar jirgin sama na Obajaba Airstrip da safiyar Laraba, inda aka tarbe…

Read More
  • News
  • Nigeria

Ba Tirelan Dangote Ba ce Ta Haddasa Hatsarin Auchi – Inji Shaidu

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Rahotanni na farko da suka yadu a kafafen sada zumunta sun ce trela mai ɗauke da siminti mallakar kamfanin Dangote ce ta haddasa mummunan hatsarin da ya auku a kan titin Auchi–Okpella–Okene, kusa da Omega Fire Ministry, a garin Auchi, karamar hukumar Etsako ta Yamma, Jihar Edo. Sai dai wani shaida ya karyata wannan ikirari….

Read More
  • News
  • Nigeria

“Lafiyata kalau,” Akpabio ya karyata jita-jitar rashin lafiya

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya musanta jita-jitar da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa yana fama da rashin lafiya mai tsanani. Akpabio ya iso filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe, Abuja, da misalin ƙarfe 4 na safe a ranar Litinin daga London, inda aka tarbe shi a sashen shugabanni na filin jirgin…

Read More
  • News
  • Nigeria

Fitaccen dan Ƙasuwa Isyaku Ibrahim, Ya Rasu Yana da Shekaru 88

Idris Umar9 months ago02 mins

An rasa fitaccen ɗan kasuwa kuma dattijon siyasa, Alhaji Isyaku Ibrahim, wanda ya kasance abokin kusa da marigayi Shugaban Ƙasa Shehu Usman Shagari. Ibrahim ya rasu ne da safiyar Asabar a wani asibiti mai zaman kansa da ke Abuja yana da shekaru 88. An bayyana shi a matsayin gogaggen ɗan siyasa da ya taka muhimmiyar…

Read More
  • News
  • Nigeria

Gwamnatin Gombe Za Ta Ƙirƙiri Sabbin Yankunan Ci Gaban Kananan Hukumomi

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Gwamnatin Jihar Gombe ta gabatar da kudirin doka a gaban Majalisar Dokokin Jihar domin ƙirƙirar sabbin Yankunan Ci Gaban Ƙananan Hukumomi (Local Council Development Areas – LCDAs) guda 13 daga cikin ƙananan hukumomi 11 da ake da su a halin yanzu. A wata sanarwa da Darakta-Janar na Harkokin Yada Labarai na Fadar Gwamnatin Jihar, Ismaila…

Read More
  • News
  • Nigeria

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Japan da Brazil

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja a ranar Alhamis domin yin ziyarar aiki zuwa kasashen Japan da Brazil. A cikin wata sanarwa da mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai da dabarun sadarwa, Bayo Onanuga, ya fitar, an bayyana cewa shugaban zai tsaya a Dubai, Hadaddiyar Daular Larabawa, kafin…

Read More
  • News
  • Nigeria

Rikicin Filin Jigir: IGP Ya Umarci a Binciki KWAM 1

Idris Umar9 months ago9 months ago01 mins

Sufeto-Janar na ‘Yan Sanda, Kayode Egbetokun, ya ba da umarni ga rundunar ‘yan sanda da ke filin jirgin sama da ta gudanar da bincike kan fitaccen mawaƙin Fuji, Wasiu Ayinde (Kwam 1), biyo bayan saɓani da ya samu da wasu jami’an filin jirgi. Rahotanni sun bayyana cewa mawaƙin ya aikata abin da aka bayyana a…

Read More
  • Crime
  • Nigeria

Fursunoni 16 Sun Tsere daga Gidan Yarin Keffi

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Fursunoni 16 sun tsere daga Cibiyar Kula da Fursunoni ta Tsaron Matsakaici (Medium Security Custodial Centre) da ke Keffi, Jihar Nasarawa, da sanyin safiyar Talata bayan da suka mamaye jami’an tsaro tare da karya tsarin tsaro na wurin. A cewar mai magana da yawun Hukumar Kula da Fursunoni ta Najeriya, Umar Abubakar, jami’ai biyar sun…

Read More
  • 1
  • …
  • 10
  • 11
  • 12
  • 13
  • 14

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV