Bashin Mai: Gwamnati Ta Bai wa Kamfanonin Jiragen Sama Wa’adin Kwana 30
Gwamnatin Tarayya ta ɗauki matakai domin daidaita harkar sufurin jiragen sama a Najeriya, inda ta kayyade farashin man jirgin sama (jet fuel) tare da bai wa kamfanonin jirage damar biyan kuɗin mai cikin kwanaki 30, bayan ƙorafe-ƙorafe kan tsadar aiki da barazanar dakushewar zirga-zirgar jirage. Matakin ya fito ne a cikin wata takarda daga Nigerian…
