Oyedele Ya Karɓi Mukamin Ministan Kuɗi, Ya Fitar da Tsarin Gyara Tattalin Arziki
Sabon Ministan Kuɗi kuma Ministan Tattalin Arziki na Ƙasa, Taiwo Oyedele, ya karɓi ragamar aiki a hukumance, inda ya yi alƙawarin ci gaba da ƙarfafa gyare-gyaren tattalin arziki da kuma samar da fa’ida ga ‘yan ƙasa ta hanyar manufofi masu ƙarfafa ci gaba da bin ƙa’idojin kashe kuɗi yadda ya kamata. Oyedele ya karɓi mukamin…
