Trends

Zaben 2027: Anas Galadima ya Shiga Takarar Kujerar Majalisar Wakilai

Wani kwararren ma’aikacin kafofin watsa labarai, sadarwa da manufofin jama’a, Anas Adamu Galadima, wanda aka fi sani da Zam-Zam, ya shiga takarar jam’iyyar APC domin neman kujerar Majalisar Wakilai ta Tarayya mai wakiltar mazabar Baruten–Kaiama. Galadima ya shiga takarar ne bayan ya sayi fom ɗin neman takara da kuma na bayyana sha’awa na jam’iyyar APC….

Read Full News

2027: Zan Tsaya Takarar Gwamna a Jam’iyyar PDP – Mailantarki

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga Jihar Gombe, Khamisu Ahmed Mailantarki, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP). Mailantarki, wanda ya kasance ɗan takarar gwamna na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a zaɓen 2023, ya miƙa takardar bayyana aniyarsa a sakatariyar PDP ta jiha da ke Gombe a…

Read Full News