Mambobin Majalisar Wakilai 17 Sun Fice daga ADC zuwa NDC
Akalla mambobi 17 na Majalisar Wakilai ta Tarayya sun fice daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigerian Democratic Congress (NDC). An sanar da ficewar tasu ne a zauren majalisar yayin zaman majalisa na ranar Talata. Haka kuma, an sanar da ficewar dan majalisa Leke Abejide daga jam’iyyar ADC zuwa All Progressives Congress (APC). Daga…
