Adamawa: Wani Bangaren ADC Ya Dakatar da Atiku, Babachir

Wani bangare na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a Jihar Adamawa State ya sanar da dakatar da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, da tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal, bisa zargin aikata ayyukan da suka sabawa jam’iyya. Bangaren ya kuma dakatar da Sadiq Ibrahim, shugaban kwamitin rikon kwarya na jam’iyyar a jihar.Shugaban wannan bangare,…

Read More

Zargin INEC: Shugabanni da Mambobin ADC Sun Yi Zanga-Zanga a Abuja

Manyan jiga-jigan jam’iyyar adawa ta African Democratic Congress (ADC) tare da mambobinta sun fito kan titunan Abuja a safiyar ranar Laraba domin gudanar da zanga-zanga kan abin da suka bayyana a matsayin zargin son kai na Independent National Electoral Commission (INEC). Zanga-zangar, wadda ta nufi hedikwatar INEC, tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana…

Read More

Martanin Nafi’u Bala ga Kwankwaso “Kai Ɗan Leƙen Asiri Ne a ADC”

Nafiu Bala Gombe, wani jagoran ɓangare na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya mayar da martani ga tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, kan rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar. Jam’iyyar ADC, wadda ke zama mafakar wasu jagororin adawa da ke shirin kalubalantar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027, ta fada cikin rikicin…

Read More