Zan Mara Wa Duk Wanda Ya Zama Dan Takarar Shugaban Kasa Na ADC – Atiku

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa,Atiku Abubakar, wanda ke neman tsayawa takarar shugaban kasa a jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya bayyana cewa zai goyi bayan duk wanda ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2027. Atiku ya kuma yi watsi da zargin cewa Independent National Electoral Commission (INEC) na iya dakile jam’iyyar ADC,…

Read More

ADC Ta Nemi Shugaban INEC Ya Yi Murabus

Shugabannin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) sun bukaci shugaban Independent National Electoral Commission (INEC), Farfesa Joash Amupitan, da ya yi murabus, suna zarginsa da nuna son kai ga jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Jam’iyyar ta ce wannan bukata ta biyo bayan wasu matakai na baya-bayan nan da hukumar zaben ta dauka, wadanda take ganin suna…

Read More