Skip to content
Saturday, May 23, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    6 hours ago6 hours ago
  • Home
  • News
  • Page 2

Category: News

  • News
  • World

Hajjin 2026: Saudiya taGargaɗi Alhazai Kan Tsananin Zafi

Idris Umar2 days ago2 days ago02 mins

Hukumar Kula da Yanayi ta Kasa a Saudi Arabia ta gargadi alhazan da za su gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026 da su shirya fuskantar matsanancin zafi, inda ake sa ran yanayin zafin zai kai har digiri 47 na ma’aunin Celsius a lokacin aikin Hajji. Hukumar ta bukaci alhazan da su dauki matakan kariya domin…

Read More
  • News
  • Politics

Gwamna Fubara ya Janye Daga Takarar Gwamnan Rivers

Idris Umar2 days ago2 days ago02 mins

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwani na gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress (APC). A cikin wata sanarwa da ya fitar, Fubara ya ce ya dauki wannan mataki ne bayan tuntubar iyali, abokai da kuma abokan siyasarsa, yana mai jaddada cewa muradin kai bai kamata ya fi maslahar…

Read More
  • News
  • Nigeria

Tinubu ya Nada Farfesa Segun Aina a Matsayin Sabon Magatakardar JAMB

Idris Umar2 days ago2 days ago02 mins

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Farfesa Segun Aina a matsayin sabon Magatakardar Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta Kasa, Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB). Aina zai maye gurbin Farfesa Ishaq Oloyede, wanda wa’adin aikinsa zai kare a ranar 31 ga watan Yulin 2026. Sanarwar nadin na kunshe ne a…

Read More
  • Business
  • News

Najeriya na Bukatar Sabbin Gidaje 800,000 Duk Shekara — PAC

Idris Umar3 days ago3 days ago02 mins

Wani sabon bincike daga PAC Research ya bayyana cewa Najeriya na bukatar kusan sabbin gidaje 800,000 a kowace shekara domin ci gaba da biyan bukatun karuwar yawan jama’a. Rahoton ya kuma yi hasashen cewa bukatar gidaje na iya kaiwa gidaje miliyan 2 a kowace shekara zuwa shekarar 2030, abin da ke nuna girman matsalar karancin…

Read More
  • Business
  • News

Farashin Man Jirgi Har Yanzu Sama da ₦2,000 Duk da Rage Farashi daga Dangote

Idris Umar3 days ago3 days ago03 mins

Duk da matatar mai ta Dangote ta rage farashin man jirgin sama (Jet A1) zuwa ₦1,650 kan kowace lita, farashin mai ya ci gaba da zama tsakanin ₦1,900 zuwa ₦2,000 a sassa daban-daban na Najeriya, binciken jaridar Daily Trust ya nuna. Matatar ta sanar da rage farashin ne a ranar Litinin, tare da gabatar da…

Read More
  • Business
  • News

NRS Ta Sanya Burin Tattara Haraji na Naira Tiriliyan 40 a 2026

Idris Umar3 days ago3 days ago02 mins

Hukumar Tara Haraji ta Kasa (NRS) ta sanya burin tattara harajin da ya kai naira tiriliyan 40 a shekarar 2026, tare da jaddada muhimmancin hadin gwiwa da gwamnatocin jihohi domin cimma wannan buri. Shugaban Hukumar NRS, Zacch Adedeji, wanda Mohammed Lawal ya wakilta, ne ya bayyana hakan yayin wani taron kasa da aka gudanar a…

Read More
  • Health
  • News

WHO Ta Ce Hadarin Ebola Ya Yi Tsanani a DRC Amma Bai Kai Matakin Duniya Ba

Idris Umar3 days ago3 days ago03 mins

Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta bayyana cewa barkewar cutar Ebola da ake fama da ita a Jamhuriyar Dimokuradiyyar Congo (DRC) na da matukar hadari a cikin kasar da yankin da ke kewaye da ita, amma hadarin bai kai matakin duniya baki daya ba. Babban Daraktan WHO, Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya ce bincike ya nuna…

Read More
  • Business
  • News

Yawan Kamfanonin Mai a Najeriya Ya Kai 117 Sakamakon Sauye-sauyen Manufofi

Idris Umar3 days ago3 days ago03 mins

Yawan kamfanonin da ke gudanar da harkokin mai da iskar gas a Najeriya ya karu daga kasa da guda 10 kafin shekarar 2010 zuwa kimanin 117 a yanzu, sakamakon aiwatar da manufofin bunkasa amfani da cikin gida da suka daga matakin aiki daga kasa da kashi 5 cikin 100 a shekarar 2010 zuwa kashi 61…

Read More
  • Crime
  • News

EFCC Ta Kama Tsohon Ministan Wutar Lantarki Saleh Mamman Bayan Hukuncin Kotu

Idris Umar3 days ago3 days ago02 mins

Hukumar Yaki da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta kama tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, bayan da wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta same shi da laifi kan zargin almundahanar kudade da ake dangantawa da lokacin da yake kan mulki. Shugaban EFCC, Ola Olukoyede, ya tabbatar da kamen, inda…

Read More
  • News
  • Politics

Zaɓen Fidda Gwani: Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar Gombe

Idris Umar3 days ago3 days ago01 mins

Tsohon ministan sadarwa na Najeriya, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya janye daga zaɓen fitar da gwani na gwamnan Gombe na jam’iyyar APC. Cikin wani saƙo da Farfesa ya wallafa a shafukansa na sada zumunta ya ce ya ɗauki matakin ne bayan zargin jam’iyyar da karya dokar zaɓe da kuma rashin bin ƙa’idojin gudanar da…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • …
  • 88

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV