Skip to content
Tuesday, July 14, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Bashin Waje: Najeriya Ta Kashe Dala Miliyan 920 Cikin Watanni Biyu – CBN

    17 hours ago17 hours ago
  • Home
  • News
  • Page 90

Category: News

  • News
  • Sports

Zargin Fyade: Thomas Partey, Ya Samu Belin Wucin-Gadi

Idris Umar11 months ago11 months ago03 mins

Tsohon dan wasan Arsenal, Thomas Partey, ya samu beli na wucin-gadi bayan gurfana a gaban kotu a birnin Landan ranar Talata domin fuskantar tuhuma kan laifin fyade da cin zarafin jima’i. Dan wasan kasar Ghana mai shekaru 32 yana fuskantar tuhumar fyade sau biyar da aka ce ya aikata wa mata biyu, da kuma tuhuma…

Read More
  • Environment
  • News

Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Tarayya ta Gargadi Jihohi 19 a Fadin Nigeriya

Idris Umar11 months ago11 months ago01 mins

Gwamnatin tarayya ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama mai yawa na tsawon kwanaki biyar, wanda kan iya haddasa ambaliya a jihohi 19 da wurare 76. Sashin kula da ambaliya na Ma’aikatar Muhalli ta Tarayya, ce ya fitar da wannan gargaɗi a jiya Talata, inda ya bukaci al’umma da masu ruwa da tsaki…

Read More
  • Environment
  • News

Ambaliya: Ribadu da Mustapha Sun Taimaka wa Mutane 500 a Jihar Adamawa da Kayan Agaji

Idris Umar11 months ago11 months ago02 mins

Mai ba da shawara kan harkokin tsaro na kasa, Mallam Nuhu Ribadu, tare da Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa (Arewa maso Gabas), Kwamared Salihu Mustapha, sun raba kayan tallafi ga sama da mutane 500 da ambaliya ta shafa a karamar hukumar Yola ta Kudu da ke Jihar Adamawa. Wannan matakin na zuwa ne kwanaki…

Read More
  • News
  • Politics

Safarar Miyagun Kwayoyu: Kwamishinan Harkokin Sufuri na Jihar Kano Ya Yi Murabus

Idris Umar11 months ago11 months ago02 mins

Kwamishinan Harkokin Sufuri na Jihar Kano, Alhaji Ibrahim Ali Namadi, ya ajiye mukaminsa sa’o’i bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya karɓi rahoton kwamitin bincike da ke nazarin rawar da ya taka a batun bayar da beli ga wani da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi, Sulaiman Aminu Danwawu. Wannan mataki na murabus ana kallonsa a…

Read More
  • Environment
  • News

Aiki Mazaba: Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Makabartu 80 a Zamfara

Idris Umar11 months ago11 months ago02 mins

Wani dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara, Kabiru Maipalace, ya dauki nauyin gyaran makabartu 80 a kananan hukumomin Gusau da Tsafe a matsayin wani bangare na ayyukan mazabarsa. Mr. Maipalace, wanda ke wakiltar mazabar Gusau/Tsafe a Majalisar Wakilai ta Tarayya, ya bayyana haka ne yayin kaddamar da aikin a garin Tsafe ranar Talata. A cewarsa,…

Read More
  • News

Bello Turji, Ya Amince da Yarjejeniyar Zaman Lafiya, Ya Saki Fursunoni 32 a Zamfara

Idris Umar11 months ago11 months ago02 mins

Fitaccen shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane 32 da ya yi garkuwa da su tare da daukar alkawarin daina kai hare-hare kan manoma, bayan tattaunawar zaman lafiya da aka yi da wasu malamai na addini. Tattaunawar zaman lafiyar ta samu jagorancin fitaccen malamin addini, Sheikh Musa Yusuf (Asadus-Sunnah), wanda ya gana da Turji…

Read More
  • Business
  • News

Sarki Sanusi Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya da Ta Farfado da Kamfanin UNTL Kaduna

Idris Umar11 months ago11 months ago03 mins

Sarkin Kano na 16, Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya roki Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta farfado da kamfanin United Nigeria Textiles (UNTL) da ke Kaduna, yana mai cewa a halin yanzu akalla ayyukan yi 10,000 ne ke cikin hadari. Sanusi ya yi wannan roko ne a ranar Talata, yayin da Ministan Harkokin Masana’antu na Jihohi,…

Read More
  • News
  • Politics

Zaben 2027: INEC Ta Gargadi APC, PDP, ADC da Sauran Jam’iyyu Kan Kamfen Ba Bisa Ka’ida Ba

Idris Umar11 months ago11 months ago02 mins

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta gargadi jam’iyyun siyasa da su guji fara yakin neman zabe da wuri domin zaben 2027, tana mai bayyana hakan a matsayin karya dokar zabe. Mai magana da yawun shugaban INEC, Mista Rotimi Oyekanmi, ne ya fitar da wannan gargadi a wata hira da aka yi da…

Read More
  • News
  • Politics

Zaben 2027: Shawarar Umahi Ga Kabilar Igbo Mu Jira 2031, Yanzu ba Lokacin mu Ba

Idris Umar11 months ago11 months ago03 mins

Ministan Ayyuka na Tarayya, Sanata Dave Umahi, ya bayyana cewa duk da cewa yankin Kudu maso Gabas zai samu damar fitar da shugaban kasa a nan gaba, wannan dama ba za ta zo ba a zaben shekarar 2027. A wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Umahi ya bukaci al’ummar Kudu maso Gabas da…

Read More
  • Education
  • News

Sakamakon Jarrabawar WASSCE: Kashi 38.32% Kacal Suka Yi Nasara

Idris Umar11 months ago11 months ago03 mins

Hukumar shirya jarrabawa ta Afirka ta Yamma (WAEC) ta fitar da sakamakon jarrabawar West African Senior School Certificate Examination (WASSCE) na shekarar 2025 ga daliban makarantu, inda aka samu gagarumar faduwa idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata. Daga cikin dalibai 1,969,313 da suka zauna jarrabawar, 754,545 kacal ne – wanda ke wakiltar kashi…

Read More
  • 1
  • …
  • 88
  • 89
  • 90
  • 91
  • 92
  • …
  • 98

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV