Idris Umar

Zaben 2027: Tabbas Muna Tunanin Tsayar da Jonathan / Kwankwaso – Shugaban PDP

Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya tabbatar da cewa ana ci gaba da tattaunawa domin tsayar da tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan, a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben shekarar 2027. Tun bayan rashin nasararsa a zaben 2015, Jonathan ya dan nesanta kansa daga harkokin siyasa. Sai dai rahotanni…

Read More

Tsoffin Sojojin Isra’ila Sun Nemi Trump Ya Matsawa Netanyahu Don Kawo ƙarshen Yaƙin Gaza.

Tsaffin jami’an tsaron na Isra’ila sun bayyana buƙatar tasu ce cikin buɗaɗɗiyar wasiƙar da suka aika wa shugaban na Amurka, inda suka bayyana cewa dogon nazarin da suka yi a matsayinsu na ƙwararru kan sha’anin tsaro, ya basu damar samun tabbacin cewar, a halin yanzu ƙungiyar Hamas ba ta tattare da wata barazana ga Isra’ila….

Read More