Zaben 2027: INEC Ta Gargadi APC, PDP, ADC da Sauran Jam’iyyu Kan Kamfen Ba Bisa Ka’ida Ba
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta gargadi jam’iyyun siyasa da su guji fara yakin neman zabe da wuri domin zaben 2027, tana mai bayyana hakan a matsayin karya dokar zabe. Mai magana da yawun shugaban INEC, Mista Rotimi Oyekanmi, ne ya fitar da wannan gargadi a wata hira da aka yi da…

