Idris Umar

LG Polls: Rudani Yayin da Mambobin PDP Suke Fitowa a Matsayin ‘Yan Takarar APC a Rivers

Ana cikin wani hali na rudani a Jihar Rivers gabanin zaben kananan hukumomi da aka shirya gudanarwa a ranar 30 ga Agusta, 2025, bayan da aka gano cewa wasu mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun bayyana a matsayin ‘yan takarar shugabancin kananan hukumomi na All Progressives Congress (APC) a yawancin kananan hukumomin jihar. Bincike…

Read More

Tsohon Minista da Ke Fuskantar Shari’a Kan Biliyoyin Kudi Ya Samu Sarautar Gargajiya a Katsina

Majalisar Sarakunan Gargajiya ta Katsina ta nada tsohon Ministan Harkokin Sufurin Jiragen Sama, Hadi Sirika, a matsayin sabon hakimin gargajiya duk da cewa yana fuskantar shari’a kan zargin zambar makudan kudade da dama. An nada Hadi Sirika a matsayin Marusan Katsina, wato Hakimin Gundumar Shargalle da ke karamar hukumar Dutsi a Jihar Katsina. Sirika, wanda…

Read More