Tinubu Ya Kawo Masu Zuba Jari a Faransa, Ya Bayyana Nasarorin
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da manyan masu zuba jari na duniya a ƙasar France a ranar Talata, inda ya nemi jawo sabbin jarin waje tare da bayyana sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatinsa ke aiwatarwa. Tinubu ya ce shirye-shiryen gwamnatinsa na nufin kawar da matsalolin da ke kawo cikas da kuma daidaita manyan…
