2027: Tattalin Arzikin Najeriya Zai Bunkasa Fiye da Manyan Kasashe – IMF
Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa ana sa ran tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa cikin sauri fiye da na manyan kasashe takwas na duniya, ciki har da Amurka, Birtaniya da Jamus, nan da shekarar 2027. Wannan hasashe na kunshe ne a cikin sabon rahoton IMF mai taken World Economic Outlook, wanda aka gabatar…
