Kabiru Marafa ya Fice Daga Jam’iyyar APC Zuwa ADC
Tsohon Sanata, Kabiru Marafa, ya fice daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa African Democratic Congress (ADC) a ranar Alhamis. Marafa, wanda ya taba zama mai kula da kamfen ɗin Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima a Jihar Zamfara a zaɓen 2023, ya kuma taba rike mukamin kwamishina a jihar, kuma ana saninsa a matsayin…
