Trends

Gwamnatin Tinubu Ya Gaza a Daidai Lokacin da Yan Fashin Daji Ke Karbar Haraji daga Manoma – ADC

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana rahoton karbar sama da Naira miliyan 56 daga manoma a Jihar Zamfara da kungiyoyin makamai suka yi a matsayin alamar gazawar gwamnati, tana mai kira ga gwamnatin tarayya da ta dauki gaggawar matakan shawo kan lamarin. Jam’iyyar ta kuma ce bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta…

Read Full News

NTA: Tinubu Ya Naɗa Pedro a Matsayin Sabon Shugaban Gidan Talabijin na Kasa

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi babban sauye-sauye na shugabanci a gidan talabijin na ƙasa (NTA), inda ya naɗa Rotimi Richard Pedro, a matsayin sabon Darakta-Janar na gidan talabijin din na gwamnati. “Sauran manyan nade-naden sun haɗa da Karimah Bello daga Jihar Katsina a matsayin Daraktar Tallace-Tallace, Stella Din daga Jihar Filato a matsayin…

Read Full News

SMEs Sun Kara Wa Najeriya GDP Dala Biliyan 2 ta Kafafen Sada Zumunta – Rahoto

Kananan da matsakaitan masana’antu (SMEs) a Najeriya sun taimaka wajen kara wa tattalin arzikin kasar dala biliyan 2 ta hanyar tallace-tallace da aka gudanar a kafafen sada zumunta, kamar yadda wani sabon rahoto daga kamfanin bincike mai zaman kansa na Public First ya bayyana. Rahoton ya nuna cewa kananan da matsakaitan sana’o’i miliyan 14 a…

Read Full News

NCDMB Refutes Allegations of N9.9 Billion Consultancy Service Expenditure

The Nigerian Content Development and Monitoring Board (NCDMB) has dismissed allegations that it spent N9.9 billion on consultancy services, reaffirming its commitment to transparency in all its operations. In a statement issued by its Corporate Communications Department, the Board expressed concern over the rapid escalation of the alleged amount from N7.7 billion to N9.9 billion…

Read Full News