Category: Sports
Sports News
Ƙwallon Ƙafa: Sadiq Umar da Bashir El-Rufai Sun Mallaki Ranchers Bees FC
Ɗan wasan Super Eagles, Sadiq Umar, tare da Bello El-Rufai, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kaduna ta Arewa, sun mallaki kulob din ƙwallon ƙafa na tarihi Ranchers Bees FC.An tabbatar da wannan saye a cikin wata sanarwa da aka fitar a ranar Litinin. Ranchers Bees FC, wanda aka kafa tun a shekarun 1970, ya taɓa…
Shugaban 043 Ya Kaddamar da Gasar Kwallon Kafa Domin Nemo Hazikai da Haɗin Kai Jama’a
Shugaba kuma Babban Jami’in Gudanarwa na Ƙungiyar Kwallon Kafa ta 043, Nwovu Friday Simon Gabby, ya shirya gasar kwallon kafa domin gano sabbin hazikai a cikin gida da kuma shirya su domin manyan damar da za su samu a nan gaba. Shugaban, wanda shima masoyin kwallon kafa ne, ya bayyana cewa wannan gasa gudummawarsa ce…
AIBEN Property Zai Dauki Nauyin Gasar Kwallon Kafa ta NUJ FCT karo na 4
Kamfanin AIBEN Property, daya daga cikin manyan masu ruwa da tsaki a harkar gidaje a Najeriya, ya sha alwashin daukar nauyin gasar kwallon kafa ta kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ) reshen babban birnin tarayya (FCT) karo na 4, wadda aka tsara gudanarwa a shekarar 2026. Manajan Darakta kuma Shugaba na AIBEN Property, Mista Andy…
Kocin Super Falcons, Justine Madugu, Ya Samu Zaben Ballon d’Or
Kociyan kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya, Super Falcons, Justine Madugu, ya samu zabensa a matsayin ɗaya daga cikin ’yan takara na lambar yabo ta Ballon d’Or Women’s Team Coach of the Year na shekarar 2025. Wannan babban cigaba ne a tarihin kwallon kafar Najeriya, kuma gagarumar nasara ce ga Madugu, wanda ya jagoranci…
Zargin Fyade: Thomas Partey, Ya Samu Belin Wucin-Gadi
Tsohon dan wasan Arsenal, Thomas Partey, ya samu beli na wucin-gadi bayan gurfana a gaban kotu a birnin Landan ranar Talata domin fuskantar tuhuma kan laifin fyade da cin zarafin jima’i. Dan wasan kasar Ghana mai shekaru 32 yana fuskantar tuhumar fyade sau biyar da aka ce ya aikata wa mata biyu, da kuma tuhuma…
D’Tigress Sun Samu Kyautar Dala Dubu Dari Da Lambar Yabo Daga Shugaba Tinubu
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ba wa dukkan ’yan wasan ƙungiyar kwallon kwando ta mata ta Najeriya, D’Tigress, lambar girmamawa ta ƙasa saboda nasarar da suka samu a gasar 2025 Women’s Afrobasket da aka gudanar a Côte d’Ivoire. Shugaban ƙasar ya kuma ba kowace ’yar wasa kyautar dala $100,000, yayin da mambobin kwamitin fasaha…
D’Tigress Ta Lashe Kofin Afrobasket Na Mata Karo Na Biyar a Jere
Kungiyar kwallon kwando ta mata ta Najeriya, D’Tigress, ta kafa tarihi a ranar Lahadi bayan da ta zama kungiya ta farko da ta lashe gasar FIBA Women’s AfroBasket har sau biyar a jere, bayan doke kasar Mali a wasan karshe. Tun a ranar Asabar, D’Tigress ta samu gurbin shiga wasan karshe bayan da ta doke…
Fam Miliyan 75: Galatasaray Ta Gabatar da Osimhen a RAMS Park
Kungiyar kwallon kafa ta Galatasaray ta kaddamar da sabbin ‘yan wasanta, dan wasan gaba na Najeriya Victor Osimhen da kuma dan wasan gefe na Jamus Leroy Sané, a gaban dubban magoya baya a filin wasa na RAMS Park ranar Asabar kafin wasan sada zumunta da za su fafata da Lazio daga Serie A na Italiya….
WAFCON: Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons Madugu da Gida da Naira Miliyan 50
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya karrama Kocin tawagar mata ta Najeriya (Super Falcons), Justine Madugu, da gida mai dakuna uku da kuma kyautar kudi har Naira miliyan 50 saboda jagorantar kungiyar zuwa nasara a gasar Women’s Africa Cup of Nations (WAFCON) 2025 da aka gudanar a Maroko. Koci Madugu, wanda dan asalin Karamar…
WAFCON: Morocco Ta Rubuta Koke Ga CAF Kan Wasan Karshe da Super Falcons
Ƙasar Maroko ta shigar da ƙara zuwa hukumar kwallon ƙafa ta nahiyar Afrika (CAF), tana ƙalubalantar shigar’yan wasan Najeriya biyu a wasan karshe na gasar WAFCON, wanda Super Falcons ta lashe da ci 3-2 a ranar 26 ga Yuli. A baya dai, Maroko ce ta karɓi bakuncin gasar, kuma a wasan karshe ta tafi hutun…

