Skip to content
Tuesday, July 14, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Bashin Waje: Najeriya Ta Kashe Dala Miliyan 920 Cikin Watanni Biyu – CBN

    16 hours ago16 hours ago
  • Home
  • News
  • Page 11

Category: News

  • Business
  • News

Cardoso: Hauhawar Farashi na Wucin Gadi ce Duk da Karin da aka Samu na Watanni Biyu

Idris Umar2 months ago2 months ago03 mins

Gwamnan Central Bank of Nigeria (CBN), Olayemi Cardoso, ya bayyana cewa matsin hauhawar farashi da ake gani a kasar nan a halin yanzu na wucin gadi ne duk da cewa an samu karin hauhawar farashi na tsawon watanni biyu a jere. Cardoso ya bayyana hakan ne ranar Laraba bayan kammala taron kwamitin manufofin kudi na…

Read More
  • Health
  • News

Kashi 20 na Mutuwar Mata Masu Juna Biyu a Duniya na Faruwa ne a Nigeriya — CJID

Idris Umar2 months ago2 months ago03 mins

Centre for Journalism Innovation and Development (CJID) ta bayyana cewa Najeriya na daukar kusan kashi 20 cikin 100 na mace-macen mata masu juna biyu da ke faruwa a duniya, tana mai bayyana lamarin a matsayin “mummunar matsala ta tsarin kiwon lafiya da ake yi wa shiru.” Manajar Shirye-shirye ta kungiyar, Felicia Dairo, ta bayyana hakan…

Read More
  • Health
  • News

NHIA ta Umurci Samar da Inshoran Lafiya ga Ma’aikatan Haya da Sufurin Kaya

Idris Umar2 months ago2 months ago02 mins

National Health Insurance Authority (NHIA) ta umurci dukkan kamfanonin haya ta manhajojin waya, kai abinci da sufuri ko isar da kaya a Najeriya da su samar wa ma’aikatansu inshoran lafiya na dole. A cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar ranar 15 ga watan Mayun 2026, NHIA ta ce wannan mataki ya yi daidai da…

Read More
  • Business
  • News

CBN za ta Magance Korafe – Korafen Kwastomomi Kan Cire Kudaden Banki

Idris Umar2 months ago2 months ago03 mins

Central Bank of Nigeria (CBN) ta bayyana cewa tana kara kaimi wajen magance yawan korafe-korafen kwastomomi dangane da kudaden da bankuna ke cirewa da kuma yawan sakonnin sanarwar mu’amala da kwastomomi ke karba daga bankuna. Gwamnan CBN, Olayemi Cardoso, ne ya bayyana hakan bayan kammala taron kwamitin manufofin kudi na 305 da aka gudanar a…

Read More
  • News
  • Nigeria

Kotu ta Soke Jadawalin Zaɓen 2027 na INEC

Idris Umar2 months ago2 months ago03 mins

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta soke jadawalin zaben shekarar 2027 da Independent National Electoral Commission (INEC) ta fitar. Mai shari’a Mohammed Umar, a hukuncin da ya yanke kan karar da jam’iyyar Youth Party ta shigar, ya ce matakin da INEC ta dauka ya kakaba wa jam’iyyun siyasa takaitattun lokuta wajen gudanar da zabukan…

Read More
  • News
  • World

Hajjin 2026: Saudiya taGargaɗi Alhazai Kan Tsananin Zafi

Idris Umar2 months ago2 months ago02 mins

Hukumar Kula da Yanayi ta Kasa a Saudi Arabia ta gargadi alhazan da za su gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026 da su shirya fuskantar matsanancin zafi, inda ake sa ran yanayin zafin zai kai har digiri 47 na ma’aunin Celsius a lokacin aikin Hajji. Hukumar ta bukaci alhazan da su dauki matakan kariya domin…

Read More
  • News
  • Politics

Gwamna Fubara ya Janye Daga Takarar Gwamnan Rivers

Idris Umar2 months ago2 months ago02 mins

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwani na gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress (APC). A cikin wata sanarwa da ya fitar, Fubara ya ce ya dauki wannan mataki ne bayan tuntubar iyali, abokai da kuma abokan siyasarsa, yana mai jaddada cewa muradin kai bai kamata ya fi maslahar…

Read More
  • News
  • Nigeria

Tinubu ya Nada Farfesa Segun Aina a Matsayin Sabon Magatakardar JAMB

Idris Umar2 months ago2 months ago02 mins

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Farfesa Segun Aina a matsayin sabon Magatakardar Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta Kasa, Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB). Aina zai maye gurbin Farfesa Ishaq Oloyede, wanda wa’adin aikinsa zai kare a ranar 31 ga watan Yulin 2026. Sanarwar nadin na kunshe ne a…

Read More
  • Business
  • News

Najeriya na Bukatar Sabbin Gidaje 800,000 Duk Shekara — PAC

Idris Umar2 months ago2 months ago02 mins

Wani sabon bincike daga PAC Research ya bayyana cewa Najeriya na bukatar kusan sabbin gidaje 800,000 a kowace shekara domin ci gaba da biyan bukatun karuwar yawan jama’a. Rahoton ya kuma yi hasashen cewa bukatar gidaje na iya kaiwa gidaje miliyan 2 a kowace shekara zuwa shekarar 2030, abin da ke nuna girman matsalar karancin…

Read More
  • Business
  • News

Farashin Man Jirgi Har Yanzu Sama da ₦2,000 Duk da Rage Farashi daga Dangote

Idris Umar2 months ago2 months ago03 mins

Duk da matatar mai ta Dangote ta rage farashin man jirgin sama (Jet A1) zuwa ₦1,650 kan kowace lita, farashin mai ya ci gaba da zama tsakanin ₦1,900 zuwa ₦2,000 a sassa daban-daban na Najeriya, binciken jaridar Daily Trust ya nuna. Matatar ta sanar da rage farashin ne a ranar Litinin, tare da gabatar da…

Read More
  • 1
  • …
  • 9
  • 10
  • 11
  • 12
  • 13
  • …
  • 98

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV