Skip to content
Saturday, May 23, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    9 hours ago9 hours ago
  • Home
  • News
  • Page 11

Category: News

  • News
  • Politics

2027: Zan Tsaya Takarar Gwamna a Jam’iyyar PDP – Mailantarki

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago03 mins

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga Jihar Gombe, Khamisu Ahmed Mailantarki, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP). Mailantarki, wanda ya kasance ɗan takarar gwamna na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a zaɓen 2023, ya miƙa takardar bayyana aniyarsa a sakatariyar PDP ta jiha da ke Gombe a…

Read More
  • Business
  • News

Fitar da kayayyaki ya ƙaru da kashi 39% a Zangon Farko na 2026 — Kwastam

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Harkokin kasuwancin Najeriya da ƙasashen waje sun ƙara ƙarfi a zangon farko na shekarar 2026, bayan sabbin bayanai daga Nigeria Customs Service (NCS) sun nuna gagarumin ƙaruwa a fitar da kayayyaki, tara kuɗaɗen shiga da kuma jigilar kaya ta tashoshin jiragen ruwa. Fitar da kayayyaki zuwa ƙasashen waje ya ƙaru da kashi 38.68 cikin 100…

Read More
  • News
  • Nigeria

Farashin Mai ya Haura Dala $105, Yayin da Kudin Shiga ya Karu a Najeriya — PDP

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP) ta bayyana cewa Najeriya na daf da cin gajiyar ƙarin kuɗaɗen shiga daga ƙasashen waje, bayan da farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya haura dala $105 kan kowace ganga, wanda ya fi nisan da aka ɗora a kasafin kuɗin 2026 na dala $64.85. Masana sun yi gargaɗi cewa idan…

Read More
  • News
  • World

Bashin Kasashen Waje: Jihohi da FCT ya kai Dala Biliyan 5.7 duk da Ƙarin FAAC

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Bashin waje na jihohi da Babban Birnin Tarayya (FCT) ya ƙaru sosai a shekarar 2025, inda jihohi 32 tare da FCT suka tara kusan dala biliyan 5.7, duk da ƙarin kuɗaɗen da suke samu daga Asusun Raba Kuɗaɗen Tarayya (FAAC). Bayanai daga Hukumar Kula da Bashin Ƙasa (DMO) sun nuna cewa jimillar bashin jihohi da…

Read More
  • Business
  • News

Tashin Farashi: Kasuwar NGX ta Kai Naira Tiriliyan 155.9 a Watan Afrilu

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Kasuwar hannayen jari ta Najeriya (NGX) ta rufe watan Afrilu na 2026 da sabon tarihi, inda jimillar darajar kasuwa ta kai Naira tiriliyan 155.9, yayin da masu zuba jari suka samu ribar Naira tiriliyan 2.68, duk da tangarɗar da aka samu a bangaren bankuna. All-Share Index ya ƙaru da kashi 7.33 cikin 100 a makon…

Read More
  • Business
  • News

OPEC+ ta Ƙara Yawan Samar da Mai, ta Kauce wa Batun Ficewar UAE

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago03 mins

Ƙungiyar ƙasashen masu samar da mai ta OPEC+ ta ƙara yawan ƙayyadadden mai da ake fitarwa da ganga 188,000 a rana domin watan Yuni, a wani mataki da masana ke cewa an ɗauka ne don nuna daidaito bayan ficewar ƙasar United Arab Emirates (UAE) daga ƙungiyar. Ƙarin yawan samarwar ya samu amincewar ƙasashen Saudi Arabia,…

Read More
  • News
  • Politics

ADC ta Ayyana Sayar da Fom ɗin Takarar Shugaban Ƙasa Naira Miliyan 100

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago03 mins

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fitar da jadawalin gudanar da zaɓen fidda gwani na shekarar 2026, inda ta sanya ranar 25 ga Mayu, 2026, a matsayin ranar zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa, tare da kayyade farashin fom ɗin takarar shugaban ƙasa a Naira miliyan 100. A cikin wata sanarwa da mai magana da…

Read More
  • News
  • Politics

Zaben 2027: APC ta Sake Ɗaga Sayar da Fom Zuwa Ranar Laraba

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago01 mins

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta sanar da sake tsawaita wa’adin sayarwa da kuma mika fom na tsayawa takara ga masu neman mukamai gabanin zaɓen 2027. A cikin wata sanarwar manema labarai da aka fitar ranar Talata a Abuja, jam’iyyar ta ce sabon sauyin ya kuma shafi jadawalin tantance ‘yan takara, yayin da take ci…

Read More
  • News
  • Politics

Obi, Kwankwaso sun Fice Daga Jam’iyyar ADC Zuwa NDC

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago03 mins

Bayan makonni ana ta hasashe kan makomarsu ta siyasa sakamakon rikicin da ke addabar jam’iyyar ADC, tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, da takwaransa na jam’iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, sun sanar da komawarsu jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) a hukumance. Manyan ‘yan siyasar biyu sun bayyana wannan mataki ne…

Read More
  • News
  • Politics

Jamilu Gwamna ya zama ɗan takarar APC ta hanyar yarjejeniya a Gombe

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago03 mins

Jamilu Isyaku Gwamna ya zama ɗan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta hanyar yarjejeniya domin zaɓen gwamnan jihar Gombe na shekarar 2027. An cimma wannan matsaya ne a ranar Lahadi yayin wani faɗaɗɗen taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar da Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya jagoranta. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa tun…

Read More
  • 1
  • …
  • 9
  • 10
  • 11
  • 12
  • 13
  • …
  • 88

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV