Jonathan Na Da ‘Yancin Tsayawa Takarar 2027 — Kotu
Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta bai wa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan damar tsayawa takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027. Wata bangare ta jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ta bai wa Jonathan takardar rangwame a makon da ya gabata domin ya zama dan takarar shugaban kasa…

