Trends

Tattaunawar Annoba: Najeriya Za Ta Karbi Bakuncin Kasar Sin

Gwamnatin Tarayya za ta karbi bakuncin wani muhimmin taro na tattaunawa kan tsaron lafiya da shirye-shiryen tunkarar annoba a Abuja ranar 30 ga Maris, 2026. Taron, mai taken “Lessons on Pandemic Preparedness and Response: Insights from China and Nigeria”, zai hada manyan jami’an gwamnati, cibiyoyin kiwon lafiya na duniya, masu tsara manufofi, da masana kimiyya…

Read Full News
Kiwon lafiya

Ma’aikatan Lafiya Sun Yi Zanga-Zanga Kan Kudirin Tsara Doka a Abuja

Ma’aikatan lafiya karkashin kungiyar Joint Health Sector Unions (JOHESU) da kuma Assembly of Healthcare Professional Associations (AHPA) a ranar Laraba sun gudanar da zanga-zanga a Unity Fountain da ke Abuja, domin nuna adawa da wani kudirin doka kan tsarin bangaren lafiya da ke gaban Majalisar Tarayya. Masu zanga-zangar, wadanda suka fito daga kungiyoyin kwararrun ma’aikatan…

Read Full News