Skip to content
Saturday, May 23, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    7 hours ago7 hours ago
  • Home
  • Business
  • Page 5
  • Business
  • Nigeria

FG Vows to Boost Exports, Investment Through Special Economic Zones

admin1 year ago1 year ago

Category: Business

Business

  • Business
  • News

Samar da Danyen Mai ga Matatun Cikin Gida ya Ragu a Rubu’in Farko – NUPRC

Idris Umar2 weeks ago2 weeks ago02 mins

Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta Ƙasa, Nigerian Upstream Petroleum Regulatory Commission (NUPRC), ta bayyana cewa matatun mai na cikin gida a Najeriya sun karɓi ganga miliyan 28.5 kacal na danyen mai a rubu’in farko (Q1) na shekarar 2026, ƙasa sosai da ganga miliyan 61.9 da aka ware musu. A cewar hukumar, kamfanonin samar…

Read More
  • Business
  • News

Kasuwar Hannayen Jari Ta Sauka da Kashi 0.58% Yayin da Bankuna Suka Yi Rauni

Idris Umar2 weeks ago2 weeks ago02 mins

Kasuwar hannayen jari ta Najeriya ta rufe a ƙasa a ranar 5 ga Mayu, 2026, inda ta rasa maki 1,411.37, ta tsaya a 241,750.15 — raguwar kashi 0.58% idan aka kwatanta da rufewar ranar da ta gabata. Wannan koma baya ya biyo bayan matsin sayarwa da ya shafi manyan kamfanoni masu girman kasuwa, ciki har…

Read More
  • Business
  • News

NNPC Ta Kulla Yarjejeniya da Kamfanonin China Don Farfaɗo da Matatun Mai

Idris Umar2 weeks ago2 weeks ago02 mins

Kamfanin Mai na Ƙasa, wato NNPC Limited, ya rattaba hannu kan wata sabuwar yarjejeniya da kamfanoni biyu daga ƙasar China domin hanzarta gyaran da kuma sake fara aiki na matatun mai na Port Harcourt da Warri. An sanya hannu kan yarjejeniyar ne a matsayin Memorandum of Understanding (MoU) tare da kamfanonin Sanjiang Chemical Company Limited…

Read More
  • Business
  • News

Fitar da kayayyaki ya ƙaru da kashi 39% a Zangon Farko na 2026 — Kwastam

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Harkokin kasuwancin Najeriya da ƙasashen waje sun ƙara ƙarfi a zangon farko na shekarar 2026, bayan sabbin bayanai daga Nigeria Customs Service (NCS) sun nuna gagarumin ƙaruwa a fitar da kayayyaki, tara kuɗaɗen shiga da kuma jigilar kaya ta tashoshin jiragen ruwa. Fitar da kayayyaki zuwa ƙasashen waje ya ƙaru da kashi 38.68 cikin 100…

Read More
  • Business
  • News

Tashin Farashi: Kasuwar NGX ta Kai Naira Tiriliyan 155.9 a Watan Afrilu

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Kasuwar hannayen jari ta Najeriya (NGX) ta rufe watan Afrilu na 2026 da sabon tarihi, inda jimillar darajar kasuwa ta kai Naira tiriliyan 155.9, yayin da masu zuba jari suka samu ribar Naira tiriliyan 2.68, duk da tangarɗar da aka samu a bangaren bankuna. All-Share Index ya ƙaru da kashi 7.33 cikin 100 a makon…

Read More
  • Business
  • News

OPEC+ ta Ƙara Yawan Samar da Mai, ta Kauce wa Batun Ficewar UAE

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago03 mins

Ƙungiyar ƙasashen masu samar da mai ta OPEC+ ta ƙara yawan ƙayyadadden mai da ake fitarwa da ganga 188,000 a rana domin watan Yuni, a wani mataki da masana ke cewa an ɗauka ne don nuna daidaito bayan ficewar ƙasar United Arab Emirates (UAE) daga ƙungiyar. Ƙarin yawan samarwar ya samu amincewar ƙasashen Saudi Arabia,…

Read More
  • Business
  • News

Bashin Mai: Gwamnati Ta Bai wa Kamfanonin Jiragen Sama Wa’adin Kwana 30

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Gwamnatin Tarayya ta ɗauki matakai domin daidaita harkar sufurin jiragen sama a Najeriya, inda ta kayyade farashin man jirgin sama (jet fuel) tare da bai wa kamfanonin jirage damar biyan kuɗin mai cikin kwanaki 30, bayan ƙorafe-ƙorafe kan tsadar aiki da barazanar dakushewar zirga-zirgar jirage. Matakin ya fito ne a cikin wata takarda daga Nigerian…

Read More
  • Business
  • News

Aron Katin Waya: Kotu Ta Dakatar da Yunkurin Kamfanonin Sadarwa na Katse Sabis

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Miliyoyin masu amfani da layukan sadarwa a Najeriya na iya sake samun damar amfani da sabis ɗin aron katin waya da data, bayan umarnin kotunan tarayya daban-daban a Abuja da Legas da suka dakatar da aiwatar da wasu sabbin dokokin lamuni na dijital. A Abuja, kotu ta yanke hukunci a ranar 24 ga Afrilu, 2026…

Read More
  • Business
  • News

Harajin Kuɗaɗen Waje Ya Kai Naira Tiriliyan ₦6.33 a 2025

Idris Umar3 weeks ago3 weeks ago02 mins

Kuɗaɗen haraji da ake karɓa a Najeriya da aka danganta da kuɗin waje sun ƙaru sosai zuwa naira tiriliyan ₦6.33 a shekarar 2025, bisa bayanan da National Bureau of Statistics (NBS) ta fitar. Adadin ya nuna ƙaruwa da kashi 27.3% idan aka kwatanta da naira tiriliyan ₦4.97 da aka samu a shekarar 2024, abin da…

Read More
  • Business
  • News

Ƙarin Kuɗin Kira: Sabis Ya Inganta, Ƙorafe-ƙorafe Sun Ragu da Kashi 80% – NCC

Idris Umar4 weeks ago4 weeks ago03 mins

Hukumar Sadarwa ta Najeriya (NCC) ta bayyana cewa ingancin sabis a ɓangaren sadarwa ya inganta tun bayan amincewa da ƙarin kuɗin kira da kashi 50 cikin 100 a watan Janairun 2025. A cewar hukumar, yawan ƙorafe-ƙorafen da suka shafi rashin ingancin sabis ya ragu sosai daga 129,000 da aka samu a irin wannan lokaci a…

Read More
  • 1
  • …
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • 7
  • …
  • 27

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV