FG, Bankin Duniya Na Shirin Haɗa Mutum Miliyan 5.2 da Wutan Lantarki
Gwamnatin Tarayya tare da World Bank na shirin haɗa ‘yan Najeriya miliyan 5.2 da wutar lantarki zuwa watan Yunin 2026, a ƙarƙashin wani shiri na dala miliyan 750 da ke mayar da hankali kan faɗaɗa makamashi mai sabuntawa. A cewar sabon rahoton ci gaba da sakamako na Bankin Duniya, shirin Nigeria Distributed Access through Renewable…
