Trends

Zaben 2027: ADC za ta Tsaya Takara Ko INEC ta Amince ko ta ki – Babachir Lawal

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya kuma jigo a jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Babachir Lawal, ya bayyana cewa jam’iyyar za ta shiga zaben shekarar 2027 ko da menene matsayar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC). Da yake magana a shirin siyasa na gidan talabijin na Channels Television mai suna “Politics Today” a ranar Laraba,…

Read Full News

Daukar Nauyin Ta’addanci: Gwamnatin Tarayya ta Sauya Zargin da ta ke yi wa Malami

Gwamnatin Tarayya ta sauya zarge-zargen da ta ke yi wa tsohon Ministan Shari’ar ƙasar Abubakar Malami, tare da ɗansa Abdul’aziz inda aka cire zargin ɗaukar nauyin ta’addanci ciki. Gwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiA zaman kotun da aka yi a ranar Laraba, Akinlolu Kahinde wakilin hukumar farin kaya ta Naeriya…

Read Full News