Naira Tiriliyan 5.3: Majalisar Wakilai na Binciken CBN da NNPCL
Kwamitin Kula da Asusun Gwamnati na Majalisar Wakilai ya ƙara tsananta bincikensa kan kuɗaɗen shiga da ba a mayar wa gwamnatin tarayya ba, inda ya umarci Ofishin Akanta Janar na Tarayya (OAGF) da ya gabatar da cikakken bayani kan rarar kuɗaɗen gudanarwa da ake zargin Babban Bankin Najeriya (CBN) da Kamfanin Man Fetur na Ƙasa…






