NUJ FCT Ta Shirya Kaddamar Da Makon ‘Yan Jarida Na 2025
Kungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ) reshen Babban Birnin Tarayya (FCT) ta sanar da fara gudanar da Makon ‘Yan Jarida na bana, wanda za a gudanar daga Juma’a 18 ga Yuli zuwa Juma’a 25 ga Yuli, 2025. Za a fara shagulgulan Makon ne da bukukuwa daban-daban da aka shirya domin tabbatar da cewa an gudanar…
