Trends

Arc. Kabiru

Wahalar Rayuwa: NLC ta Gargadi Gwamnati ta Gaggauta Inganta Rayuwa Yan Najeriya

Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya NLC ta nemi gwamnati ta gaggauta magance talauci da al’ummar ƙasar ke fuskanta ta fuskoki da dama, kama daga hauhawar farashin abinci, tsadar lafiya, ababen hawa, matsalolin tsaro, rashin walwalar ma’aikata da dai sauransu. Kiran na zuwa ne cikin bayanin bayan taro da ƙungiyar ta fitar ɗauke da sa hannun shugabanta…

Read More

Gwamna Yusuf ya amince da nadin sabbin shugabannin kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars

Gwamna Yusuf ya amince da nadin sabbin shugabannin kungiyar kwallon kafa ta Kano PillarsWasanni Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin sabbin mambobin kwamitin gudanarwa na kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars. Wannan nadin ya biyo bayan karewar wa’adin kwamitin baya da kuma rushewar sa da aka yi kwanan nan. Sanarwar…

Read More