ADC ta yi Maraba da Kwankwaso, ta Nemi Haɗin Kan Yan Jam’iyya
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi maraba da tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, tare da magoya bayansa cikin jam’iyyar, inda ta bayyana hakan a matsayin wani muhimmin mataki ga dimokuradiyyar Najeriya. Shugaban jam’iyyar na ƙasa, David Mark, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, inda ya…





