Zaɓen 2027: Obi Ya Zabi Kwankwaso A Matsayin Mataimakinsa a Tikitin NDC
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC a zaben shekarar 2027, Peter Obi, ya bayyana tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, a matsayin wanda zai yi masa takarar mataimakin shugaban kasa, lamarin da ake ganin zai kawo babban sauyi a siyasar Najeriya gabanin babban zaben kasa mai zuwa. Obi ya sanar da wannan mataki…
