ADC ta Ayyana Sayar da Fom ɗin Takarar Shugaban Ƙasa Naira Miliyan 100
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fitar da jadawalin gudanar da zaɓen fidda gwani na shekarar 2026, inda ta sanya ranar 25 ga Mayu, 2026, a matsayin ranar zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa, tare da kayyade farashin fom ɗin takarar shugaban ƙasa a Naira miliyan 100. A cikin wata sanarwa da mai magana da…
